Monday, 14 March 2016

Magungunan Muslunci: CIWAN KIRJI.HANYAR DAZAA RABU DASHI INSHA ALLAH.

Magungunan Muslunci: CIWAN KIRJI.HANYAR DAZAA RABU DASHI INSHA ALLAH.: Zaasamo Fiji sai arika tafasawa anasha tare dazuma kofi daya safe dayamma. Wannan yana magance ciwan kirji, kuma yana wanke dattin kirji. ...

Saturday, 12 March 2016

SHAFIN SHAIDANU.

Yana magance shafar jinnu kowanne iri.
Ko sammu
Ko sihir.
Ko matsalolin da aljnu sunkasa ajikin mutum.
Ko rashin barci insha Allah zaadace.

Thursday, 10 March 2016

Naru shayadin.

Maganin dake kona kowanne irin aljani da iznin Allah.
Magani mai tsohon tarihi, kuma kajarraba kaga ikon Allah.

Insha Allah amfani dashi zaasami biyan bukata, kuma yana magance har matsalar mafalakai marasa kya.

Elaji sihir!wannan maganin yana lalata kowanne irin sihir insha Allah,yana magance mtsalar jinnu kowacce iri.

Indai andaure amfani dashi zaasami waraka.

Kuma amfani dashi zaa iya samun kariya daga shafar jinnu, dakuma kariya daga kowanne nauin sihir, ko kammin baka dayardar Allah.

Duhnu hinzal wannan maganin shima ana iya neman waraka dashi tafuskar ciwan kashi kowanne iri, ko matsalan fata insha Allah zaadace.

Narushaydi maganin dake azabtar dakowanne irin kalar aljani, kuma yawaita amfani dashi yana korar aljani daga jikin dan adam insha Allah.

Musamman yan uwa masu yin rukya sunajin dadin amfani dawannan maganin, kuma suna samun sauki wajan gudanar da aikin su,amma kowa zai iya amfani dashi.

Kuma shima matsala na ciwan kashi, ko ciwan jiki idan ana shafa shi anasamun sauki.

Koda mai cutan rabin jiki wato shashi insha Allah anasamun waraka.

MAN JIMUNA MAGANIN DAKE MAGANCE MATSALA NACIWAN KASHI,DAKUMA FATA.

Amma idan abun yatsananta sa ahada man jimuna da Zaafaran, da almiski, damaul wardi, ko maul ijaba, ko zamzam arika shafawa insha Allah zaadace dayardar ubangiji, amma shikadai zallar sama ana amfani dashi indai matsalar kashi ne indai anashafawa zaadace.

Maganin basur.

Wannan maganin yana magance matsalar basur kowanne iri insha Allah.

Kuma yana magance matsalar gudawa.

Yana maganin basur mai tsiro.

Yana magance yawan gajiya ko kasala insha Allah.

SHIFAU.

Yana magance Ciwuka kamar haka;
Zafin fitsari.
Ciwan hanta
Ciwan asama.
Ciwan tari
Ciwan koda
Ciwan baya.
Ciwan taipot.
Maleria.
Zafin jiki.
Ciwan kai.

HANYAN DAZAA MAGANCE RASHIN ZUWAN ALADA, KO CIWAN MARA ALOKACIN ALADA.

Sai asamo dabyan citta, dakanin fari,dagarin kusdul hind arika tafasawa anasanya maul khal anasha idan ana bukatar zuma zaa hada daita insha Allah zaadace.

Kokuma asamo
Danyan citta
Da tafarnuwa
Da Albasa
Garin kusdul hind
Garin habbatisauda
Waken soya
Shi waken soyan zaa sarrafa shi kamar yadda akeyi salala sai ahada dasauran magungunan atafasa arika sha insha Allah koda toos na bakin mahaifaha ne yatoshe zaaalsami waraka.
Kada kumanta damu wajan adduoin Ku na fatan alkairi, mungode.

Allah yasa mudace ameen.

Wednesday, 9 March 2016

Yadda zaa magance matsala na infection!shine irin matsalar dayake sakawa mata fitar dawani farin ruwa agaba,ko tsagewa agabansu,ko kuraje agabansu.Abubuwan dake jawo hakan sune nafarko akwai family planing, domin yakan jirkice alaura, damahaifar mace, dakuma shan maganin mata ko wanda ake sawa agaba shima yana haifar dahakan, kuma yana toshe mahaifaha, ko zubar dajini mara dalili, to komadai menene yahaifar dawannan matsala to ga hanya dazaa nemi waraka insha Allah.

Hanyan dazaa nemi waraka daga matsalar dana kawo asama.
Zaasamo wadannan magunguna kamar haka:
1.Danyan citta
2.Kaninfari.
3.Garin habbatisauda
4.Garin hulba
5.Garin kusdul hind
6.Khal tuffa.
7.Almiski surrati, koko wanda aka samu.

Sai ahada garin habba dana hulba, da kanin fari,cokali dai dai citta kwara day.

Sai ahada atafasa bayan haka idan aka sauke sai araba biyu, daya azuba khal tuffa,asanya a filax aaje,arika sha.

Rabin kuma azuba Almiski sai azauna aciki namintina 10 bayan angama sai asake zuba almiskin jikin auduga asanya agaba.

Nashan zai kashe cutan daga ciki, wanda aka zauna, zaikai she cutan daga waje insha Allah zaasami waraka daga cutan infection.

Allah yasa mudace ameen.

Mutane guda bakwai wadan Allah zai shigar dasu cikin innuwarsa ranar da babu wata innuwa sai ita.

1.Nadaya shine shugaba wanda yake adalin shugaba.
2.Dakuma matashi wand yatashi yarayu akan bautar Allah.

3.Dakuma wanda zuciyarsa take makale da masallaci Allah Allah yake yaji ankira sallah yaje yayi ta.

4.Damutanan dasuka hadu akan soyayyar ubangiji, kuma suka rabu akai.

5.Dakuma mutumin da wata mace kyakyawa mai asali kuma tanemi shi dayayi fasadi daita amma yace inajin tsoron Allah.

6.Dakuma mutumin da yabayar sadaka hatta hannun sa nahagu baisan abinda hannunsa nadama yabada ba, maana yabada sadaka kuma yaboyeta.

7.Shine mutumin da aka amabaci Allah saboda tsananin tsoro har idanun sa suka zubar daruwa.

To wadannan sune mutane bakwai da Allah zaisaka su a innuwarsa ranar daba wata innuwa sai ita.

Ya Allah kasa muna daga cikin wadannan mutane bakwai din ameen.

علاج قروح السرطاني.Yadda ake magance kurajan ciwan daji wanda ke bata jiki

للقروح السرطانية يؤخذ عصير بصل قدر فنجان ويؤخذ القراص «أنجره- قريص» وهي «عشبة يعرفها الفلاحون» ، ويعصر من هذه الأوراق قدر ملعقة وتضاف على عصير «البصل» وتعجن فيها كمية من الحنة بحيث يصنع على هيئة مرهم تدهن به القروح السرطانية كل يوم مع الإكثار من شرب مزيج القراص و «البصل» قدر ملعقة صغيرة من كل منهما، ويعقب ذلك شرب كوب حليب محلى «بعسل النحل»

Yadda zaa magance kurajan ciwan daji, wato cansa sai asamo ganyan Zurman asami ruwan ganyan cokali daya sai ahada daruwan albasa, ahada dagarin lallai cokali daya sai adinga shafawa.
Kuma ayawaita shan ganyan Zurman wanda aka tafasa aka hada daruwan albasa koda albasa din, karamin cokali, bayan ansha anaso sai asha nono,kuma ahada nonan dazuma insha Allah matukar ambi wannan hanya zaasami waraka.

ماجاء في النفث عن الرقي

النفث في الرقية 1- أن النبي صلى الله عليه وسلم كان ينفث في الرقية حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة وعلي بن ميمون الرقي وسهل بن أبي سهل قالوا ثنا وكيع عن مالك بن أنس عن الزهري عن عروة عن عائشة أن النبي صلى الله عليه وسلم كان ينفث في الرقية 2- أن النبي صلى الله عليه وسلم كان إذا اشتكى يقرأ على نفسه بالمعوذات وينفث فلما اشتد وجعه كنت أقرأ عليه وأمسح بيده رجاء بركتها حدثنا سهل بن أبي سهل قال ثنا معن بن عيسى ح وحدثنا محمد بن يحيى ثنا بشر بن عمر قالا ثنا مالك عن بن شهاب عن عروة عن عائشة أن النبي صلى الله عليه وسلم كان إذا اشتكى يقرأ على نفسه بالمعوذات وينفث فلما اشتد وجعه كنت أقرأ عليه وأمسح بيده رجاء بركتها

خير الدواء القرءان

الاستشفاء بالقرآن 1- خير الدواء القرآن حدثنا محمد بن عبيد بن عتبة بن عبد الرحمن الكندي ثنا علي بن ثابت ثنا سعاد بن سليمان عن أبي إسحاق عن الحارث عن علي قال قال رسول الله صلى الله عليه وسلم خير الدواء القرآن

Medicine

72. Medicine Narrated Khalid bin Sad:We went out and Ghalib bin Abjar was accompanying us. He fell ill on the way and when we arrived at Medina he was still sick. Ibn Abi 'Atiq came to visit him and said to us, "Treat him with black cumin. Take five or seven seeds and crush them (mix the powder with oil) and drop the resulting mixture into both nostrils, for 'Aisha has narrated to me that she heard the Prophet saying, 'This black cumin is healing for all diseases except As-Sam.' Aisha said, 'What is As-Sam?' He said, 'Death."

دابة الارض التي تخرج عند اشرط الساعة

دابة الأرض 1- تخرج الدابة ومعها خاتم سليمان بن داود وعصا موسى بن عمران عليهما السلام فتجلو وجه المؤمن بالعصا وتخطم أنف الكافر بالخاتم حتى أن أهل الحواء ليجتمعون فيقول هذا يا مؤمن ويقول هذا يا كافر قال أبو الحسن القطان حدثناه إبراهيم بن يحيى ثنا موسى بن إسماعيل ثنا حماد بن سلمة فذكر نحوه وقال فيه مرة فيقول هذا يا مؤمن وهذا يا كافر حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة ثنا يونس بن محمد ثنا حماد بن سلمة عن علي بن زيد عن أوس بن خالد عن أبي هريرة أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال تخرج الدابة ومعها خاتم سليمان بن داود وعصا موسى بن عمران عليهما السلام فتجلو وجه المؤمن بالعصا وتخطم أنف الكافر بالخاتم حتى أن أهل الحواء ليجتمعون فيقول هذا يا مؤمن ويقول هذا يا كافر قال أبو الحسن القطان حدثناه إبراهيم بن يحيى ثنا موسى بن إسماعيل ثنا حماد بن سلمة فذكر نحوه وقال فيه مرة فيقول هذا يا مؤمن وهذا يا كافر 2- ذهب بي رسول الله صلى الله عليه وسلم إلى موضع بالبادية قريب من مكة فإذا أرض يابسة حولها رمل فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم تخرج الدابة من هذا الموضع فإذا فتر في شبر قال بن بريدة فحججت بعد ذلك بسنين فأرانا عصا له فإذا هو بعصاي هذه هكذا وهكذا حدثنا أبو غسان محمد بن عمرو زنيج ثنا أبو تميلة ثنا خالد بن عبيد ثنا عبد الله بن بريدة عن أبيه قال ذهب بي رسول الله صلى الله عليه وسلم إلى موضع بالبادية قريب من مكة فإذا أرض يابسة حولها رمل فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم تخرج الدابة من هذا الموضع فإذا فتر في شبر قال بن بريدة فحججت بعد ذلك بسنين فأرانا عصا له فإذا هو بعصاي هذه هكذا وهكذا

ماعوذبه النبى الصلاة والسلام عليه وما عوذبه

ما عوذ به النبي صلى الله عليه وسلم وما عوذ به 1- كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا أتى المريض فدعا له قال أذهب البأس رب الناس واشف أنت الشافي لا شفاء إلا شفاؤك شفاء لا يغادر سقما حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة ثنا جرير عن منصور عن أبي الضحى عن مسروق عن عائشة قالت كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا أتى المريض فدعا له قال أذهب البأس رب الناس واشف أنت الشافي لا شفاء إلا شفاؤك شفاء لا يغادر سقما 2- أن النبي صلى الله عليه وسلم كان مما يقول للمريض ببزاقه بإصبعه بسم الله تربة أرضنا بريقة بعضنا ليشفى سقيمنا بإذن ربنا حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة ثنا سفيان عن عبد ربه عن عمرة عن عائشة أن النبي صلى الله عليه وسلم كان مما يقول للمريض ببزاقه بإصبعه بسم الله تربة أرضنا بريقة بعضنا ليشفى سقيمنا بإذن ربنا 3- قدمت على النبي صلى الله عليه وسلم وبي وجع قد كاد يبطلني فقال لي النبي صلى الله عليه وسلم اجعل يدك اليمنى عليه وقل بسم الله أعوذ بعزة الله وقدرته من شر ما أجد وأحاذر سبع مرات فقلت ذلك فشفاني الله حدثنا أبو بكر ثنا يحيى بن أبي بكير ثنا زهير بن محمد عن يزيد بن خصيفة عن عمرو بن عبد الله بن كعب عن نافع بن جبير عن عثمان بن أبي العاص الثقفي أنه قال قدمت على النبي صلى الله عليه وسلم وبي وجع قد كاد يبطلني فقال لي النبي صلى الله عليه وسلم اجعل يدك اليمنى عليه وقل بسم الله أعوذ بعزة الله وقدرته من شر ما أجد وأحاذر سبع مرات فقلت ذلك فشفاني الله 4- أن جبرائيل أتى النبي صلى الله عليه وسلم فقال يا محمد اشتكيت قال نعم قال بسم الله أرقيك من كل شيء يؤذيك من شر كل نفس أو عين أو حاسد الله يشفيك بسم الله أرقيك حدثنا بشر بن هلال الصواف ثنا عبد الوارث عن عبد العزيز بن صهيب عن أبي نضرة عن أبي سعيد أن جبرائيل أتى النبي صلى الله عليه وسلم فقال يا محمد اشتكيت قال نعم قال بسم الله أرقيك من كل شيء يؤذيك من شر كل نفس أو عين أو حاسد الله يشفيك بسم الله أرقيك 5- جاء النبي صلى الله عليه وسلم يعودني فقال لي ألا أرقيك برقية جاءني بها جبرائيل قلت بأبي وأمي بلى يا رسول الله قال بسم الله أرقيك والله يشفيك من كل داء فيك { من شر النفاثات في العقد ومن شر حاسد إذا حسد } ثلاث مرات حدثنا محمد بن بشار وحفص بن عمر قالا ثنا عبد الرحمن ثنا سفيان عن عاصم بن عبيد الله عن زياد بن ثويب عن أبي هريرة قال جاء النبي صلى الله عليه وسلم يعودني فقال لي ألا أرقيك برقية جاءني بها جبرائيل قلت بأبي وأمي بلى يا رسول الله قال بسم الله أرقيك والله يشفيك من كل داء فيك " من شر النفاثات في العقد ومن شر حاسد إذا حسد " ثلاث مرات 6- كان النبي صلى الله عليه وسلم يعوذ الحسن والحسين يقول أعوذ بكلمات الله التامة من كل شيطان وهامة ومن كل عين لا مه قال وكان أبونا إبراهيم يعوذ بها إسماعيل وإسحاق أو قال إسماعيل ويعقوب وهذا حديث وكيع حدثنا محمد بن سليمان بن هشام البغدادي ثنا وكيع ح وحدثنا أبو بكر بن خلاد الباهلي ثنا أبو عامر قالا ثنا سفيان عن منصور عن منهال عن سعيد بن جبير عن بن عباس قال كان النبي صلى الله عليه وسلم يعوذ الحسن والحسين يقول أعوذ بكلمات الله التامة من كل شيطان وهامة ومن كل عين لا مه قال وكان أبونا إبراهيم يعوذ بها إسماعيل وإسحاق أو قال إسماعيل ويعقوب وهذا حديث وكيع

التداوى بالابوال الابل وألبانها

أبوال الإبل 1- أن ناسا من عرينة قدموا على رسول الله صلى الله عليه وسلم فاجتووا المدينة فقال صلى الله عليه وسلم لو خرجتم إلى ذود لنا فشربتم من ألبانها وأبوالها ففعلوا حدثنا نصر بن علي الجهضمي ثنا عبد الوهاب ثنا حميد عن أنس أن ناسا من عرينة قدموا على رسول الله صلى الله عليه وسلم فاجتووا المدينة فقال صلى الله عليه وسلم لو خرجتم إلى ذود لنا فشربتم من ألبانها وأبوالها ففعلوا

ماجاء في تاويذات من الارق والفزع

الفزع والأرق وما يتعوذ منه 1- لو أن أحدكم إذا نزل منزلا قال أعوذ بكلمات الله التامة من شر ما خلق لم يضره في ذلك المنزل شيء حتى يرتحل منه حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة ثنا عفان ثنا وهب ثنا محمد بن عجلان عن يعقوب بن عبد الله بن الأشج عن سعيد بن المسيب عن سعد بن مالك عن خولة بنت حكيم أن النبي صلى الله عليه وسلم قال لو أن أحدكم إذا نزل منزلا قال أعوذ بكلمات الله التامة من شر ما خلق لم يضره في ذلك المنزل شيء حتى يرتحل منه 2- لما استعملني رسول الله صلى الله عليه وسلم على الطائف جعل يعرض لي شيء في صلاتي حتى ما أدري ما أصلي فلما رأيت ذلك رحلت إلى رسول الله صلى الله عليه وسلم فقال بن أبي العاص قلت نعم يا رسول الله قال ما جاء بك قلت يا رسول الله عرض لي شيء في صلواتي حتى ما أدري ما أصلي قال ذاك الشيطان أدنه فدنوت منه فجلست على صدور قدمي قال فضرب صدري بيده وتفل في فمي وقال اخرج عدو الله ففعل ذلك ثلاث مرات ثم قال الحق بعملك قال فقال عثمان فلعمري ما أحسبه خالطني بعد حدثنا محمد بن بشار ثنا محمد بن عبد الله الأنصاري حدثني عيينة بن عبد الرحمن حدثني أبي عن عثمان بن أبي العاص قال لما استعملني رسول الله صلى الله عليه وسلم على الطائف جعل يعرض لي شيء في صلاتي حتى ما أدري ما أصلي فلما رأيت ذلك رحلت إلى رسول الله صلى الله عليه وسلم فقال بن أبي العاص قلت نعم يا رسول الله قال ما جاء بك قلت يا رسول الله عرض لي شيء في صلواتي حتى ما أدري ما أصلي قال ذاك الشيطان أدنه فدنوت منه فجلست على صدور قدمي قال فضرب صدري بيده وتفل في فمي وقال اخرج عدو الله ففعل ذلك ثلاث مرات ثم قال الحق بعملك قال فقال عثمان فلعمري ما أحسبه خالطني بعد 3- كنت جالسا عند النبي صلى الله عليه وسلم إذ جاءه أعرابي فقال إن لي أخا وجعا قال ما وجع أخيك قال به لمم قال اذهب فأتني به قال فذهب فجاء به فأجلسه بين يديه فسمعته عوذه بفاتحة الكتاب وأربع آيات من أول البقرة وآيتين من وسطها { وإلهكم إله واحد وأية الكرسي وثلاث آيات من خاتمتها وآية من آل عمران أحسبه قال } شهد الله أنه لا إله إلا هو وآية من الأعراف { إن ربكم الله الذي خلق } الآية وآية من المؤمنين { ومن يدع مع الله إلها آخر لا برهان له به } وآية من الجن { وأنه تعالى جد ربنا ما اتخذ صاحبة ولا ولدا } وعشر آيات من أول الصافات وثلاث من آخر الحشر وقل هو الله أحد والمعوذتين فقام الأعرابي قد برأ ليس به بأس حدثنا هارون بن حيان ثنا إبراهيم بن موسى أنبأنا عبدة بن سليمان ثنا أبو جناب عن عبد الرحمن بن أبي ليلى عن أبيه أبي ليلى قال كنت جالسا عند النبي صلى الله عليه وسلم إذ جاءه أعرابي فقال إن لي أخا وجعا قال ما وجع أخيك قال به لمم قال اذهب فأتني به قال فذهب فجاء به فأجلسه بين يديه فسمعته عوذه بفاتحة الكتاب وأربع آيات من أول البقرة وآيتين من وسطها " وإلهكم إله واحد وأية الكرسي وثلاث آيات من خاتمتها وآية من آل عمران أحسبه قال " شهد الله أنه لا إله إلا هو وآية من الأعراف " إن ربكم الله الذي خلق " الآية وآية من المؤمنين " ومن يدع مع الله إلها آخر لا برهان له به " وآية من الجن " وأنه تعالى جد ربنا ما اتخذ صاحبة ولا ولدا " وعشر آيات من أول الصافات وثلاث من آخر الحشر وقل هو الله أحد والمعوذتين فقام الأعرابي قد برأ ليس به بأس

ما جاء في تحليل علي النشرة

النشرة 1- رأيت رسول الله صلى الله عليه وسلم رمى جمرة العقبة من بطن الوادي يوم النحر ثم انصرف وتبعته امرأة من خثعم ومعها صبي لها به بلاء لا يتكلم فقالت يا رسول الله إن هذا ابني وبقية أهلي وإن به بلاء لا يتكلم فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم ائتوني بشيء من ماء فأتي بماء فغسل يديه ومضمض فاه ثم أعطاها فقال اسقيه منه وصبي عليه منه واستشفي الله له قالت فلقيت المرأة فقلت لو وهبت لي منه فقالت إنما هو لهذا المبتلي قالت فلقيت المرأة من الحول فسألتها عن الغلام فقالت برأ وعقل عقلا ليس كعقول الناس حدثنا أبو بكر بن أبي شيبة ثنا عبد الرحيم بن سليمان عن يزيد بن أبي زياد عن سليمان بن عمرو بن الأحوص عن أم جندب قالت رأيت رسول الله صلى الله عليه وسلم رمى جمرة العقبة من بطن الوادي يوم النحر ثم انصرف وتبعته امرأة من خثعم ومعها صبي لها به بلاء لا يتكلم فقالت يا رسول الله إن هذا ابني وبقية أهلي وإن به بلاء لا يتكلم فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم ائتوني بشيء من ماء فأتي بماء فغسل يديه ومضمض فاه ثم أعطاها فقال اسقيه منه وصبي عليه منه واستشفي الله له قالت فلقيت المرأة فقلت لو وهبت لي منه فقالت إنما هو لهذا المبتلي قالت فلقيت المرأة من الحول فسألتها عن الغلام فقالت برأ وعقل عقلا ليس كعقول الناس

Monday, 7 March 2016

Dangane damatsala nciwan wuya

Sai ahada maul khal, daruwan albasa cokali bibiyu asha,haka zaarika yi har asami lafiya.

Ko asamo man garin tafarnuwa, ahada daruwan Albasa, arika sha.

Ko ahada garin habbatisauda dazuma ana tafasawa anasha insha Allah zaadace.

KOKASAN,KO KINSAN AMFANIN ZABIB BAKI,DAKUMA ZABIB JAR? IKON ALLAH GASKIYA ALLAH YAKARAMA ANNABI DARAJA DA WASILA AMEEN.

Faida tawannan yayan icce batada iyaka.
Hakika manzon Allah s.a.w.yace zabib yana warkar dawasu cutuka,daga ciki gasu kamar haka:

Yana saukar dahawan jini idan yahau.
—Yana rage yawan kitse dake cikin jini, dakuma dai daita sinadarin suga dake cikin jikin dan adam,wanda kasa ciwan suga idan yahau.
—Yana bada kariya daga cutuka na ciwan zuciya.
—Idan aka tafasa daruwa anasha yana saukaka tari.
—Yana hana kumburin ciki.
—Yana yakar kwayoyin cuta acikin jikin dan adam
—Yana kuma tsafta ce jikin dan adam daga cutuka.

—Idan mata sunaso yawan jinin dake zubo masu na alada yaragu, kuma garage yawan kwanaki, sai ajika shi dagarin hulba bayan wani lokaci sai arika shan ruwan kwana biyar yaisa.

—Idan anacinsa yana kara kaifin kwakwalawa, dahazaka.

—Ina maza masu son karin karfi Ku lizimci amfani dashi,domin yana taimakawa matuka tawannan bangaran tako wacce fuska.

—Cinsa yana magance kammin baka.

—Cinsa yana hana kamuwa da sihir.

—Cinsa yana karya sihir.

—Cinsa yana korar aljani kowanne iri daga jikin dan adam, dahana shi yakasance ka idan har kana amfani dashi.

—Yana bada kariya dakamuwa dacutuka dasuka shafi kashi insha Allah.

—Cinsa yana tsafta ce jini ajikin dan adam,yana kara kyawun sautin murya.

—Yana magance rashin bayan gida.
—Yana magance tsutsan hakora.
—Yana magance sanyin kashi, dakabbai.

—Yana magance Ciwuka na hanta.

—Yana magance tsakuwan mara.

—Yana magance rashin kiba idan aka jika tare dagarin hulba anasha.

—Yana magance ciwan wuya.

—Yana magance ciwan kunhu, dakuma kirji.

—Yana maganin ciwan koda, damaraina, dakuma tsakuwan mara.

—Yana fitar da fitsari cikin dadi.

—Yana magance taipot, da maleria, ciwan kai, rashin jini, ciwan ulser,kumburin ciki,saukar tumbi, yana magance mura maisa ashtawa.

Dafatan Allah yasa mudace ameen.

DANGANE DA ABINDA YASHAFI MATSALAR CIWAN CIKI MATSANANCI,WANDA KEYIMA MUTUM AZABA,KUMA CIKIN KOINA YAKE CIWON TO GA HANYA MAFI SAUKI WANDA ZAABI ASAMI WARAKA INSHA ALLAH.

1.Zaa iya samo tsaban habbatisauda, dakuma tsaban hulba(Yayan)ake nufi sai ahada da danyan citta atafasa bayan ansauke sai azuba mul khal sai asha, kuma aduk saada akaji cikin yakama zafi sai arika shan wannan hadin insha Allah zaasami waraka.

2.Ko asamo danyan citta sai atafasa daruwa bayan ansauke sai azuba maul khal aciki adunga sha,dakuma lokacin daakaji ciwan yataso.

3.Ko ahada zuma cokali 30 khal cokali 5 man habbatisauda cokali 2 man gelo (Castor oil)cokali 2 man zaitun cokali uku, sai agauraya sosai arika shan cokali bibiyu sau 3 arana dakuma duk lokacin daciwan yataso sai asha, idan yakare amaimaita sau wani adadi insha Allah zaasami waraka.

Allah yataimakemu yasa mudace ameen.

Sunday, 6 March 2016

Dangane da abinda yashafi kankan cewa alaura, to idan anaso yakaru takowacce fuska ga hanyan dazaa bi.

Sai asamo garin tafarnuwa, dakuma garin kusdul hind, da zanjabil, sai arika tafasawa atace sai azuba zuma asha idan aka dauki lokaci anayin wannan insha Allah zaadace.

Kuma zaa iya samun inabi sai ahada da garin hulba maikya ajika su bayan awa 24 sai atace arika shan ruwan.

Ko asamo mam simsim, daman zaitun, daman tafarnuwa sai ahada ashafa zuwa wani lokaci sai kamar awa daya sai awanke.
Allah yasa mudace.

Amma idan akasamo tsaban hulba anarika tafasawa anashan ruwan yana magance matsala na mazakuta, kamar rauni, koko wani ciwan dayake amara wanda yajawo hakan insha Allah zaadace.

HANYOYIN DAZAABI DOMIN ASAMI KARIYA DAGA SIHIR, KO NEMAN WARAKA.

Nafarko shine zaa iya neman waraka daga dukkan kowanne irin nauin sihir, ko shafar alajnnu daga wannan hanya daiznin Allah.

Zaasamo wadannan magunguna kamar haka
____________________________________
Man habbatisauda kwalba daya 125m.
Man zaitun 250m
Man tafarnuwa 2
Man Naa Naa 2
Zaafaran 1
Almiski 2
Kusdul hind 2 ko man ko garin Amma anfison man.
Haltit
Man gelo (black Castor oil).

Sai ahada waje daya arika shafawa sau uku arana, ana zuba karamin cokali cikin madara anasha.
Insha Allah zaasami waraka ko shafar jinnu, ko sihir koda yasa ansami tabin hankali ne insha Allah zaadace.

Idan kuma aljanine wanda ya addabi mace kuma ana zargin yahaifar mata da matsala aciki ko amara to shikuma zaabi wannan hanya.
Asamo wadannan mayukan.

Man habbatisauda 125m
Man zaitun 250m
Man tafarnuwa 2
Man Naa Naa 2
Zaafaran 1
Almiski 2
Man gelo(castor oil)ko asanya wardi

Sai ahada arika sanya karamin cokali acikin madara anasha, kuma anashafa wa,insha Allah wannan yana magance matsala na jinnu dakuma duk wata cutan dasuka sanya ma mata, insha Allah kuma dole yabata koko Allah yahallaka shi.

Mai matsalar jinnul aashik zatayi wannan.

Mai kadimu sihir zatayi wannan.

Wanda tarasa mijin aure indai anazargin Aljanine irin mai canza suffa,ko mai korar samari zatayi wannan.

Mai matsalar mafalakai zatayi wannan.

Wanda cikin ta keyawan zubewa zatayi wannan, kuma jamaa dadama sujaraba Allah yasa sunyi nasara, bakai bane farkon jarrabawa insha Allah indai andaure zaasami biyan bukata.

2.Yawan shan habbatisauda ashayi yana hana kamuwa da sihir,dakuma samun kariya.

3.Ko sammu ko sihir.
Sai ahada kirfa da yansun, da ziitir, da kamun, da shanmmar, sai arika tafasa cokali daya anasha dazuma yana magance sihir kowanne iri, kuma yana bata sihir insha Allah.

4.Domin karya sihir ko sammu
Sai ahada garin HABBATISAUDA da garin magarya, dagarin kusdul hind ahada dazuma arika sha yana bata kowanne kalar sihir insha Allah.

Allah yasa mudace ameen.

HANYOYIN DAAKE MAGANCE WASU LARURORI DA TAFARNUWA.

Yadda ake magance ciwan kai.
Zaahada garin tafaranuwa cokali 1dakuma shanmmar karamin cokali zuma cokali biyar,sai ahada asha. Kuma arika shafa man tafarnuwa akan.

2.YADDA ZAA MAGANCE MATSALAR RASHIN YIN BARACI.
____________________________________

Zaahada garin tafarnuwa da zuma cokali biyu, dakuma madara sai arika sha zaadace insha Allah.

Yawan mutuwar jiki da kasala.
____________________________________

Yadda zaayi zaarika hada garin tafarnuwa da lemun tsami anayin shayi dasu zaaga abin mamaki insha Allah.

RAUNIN JIKI MATSANANCI.
____________________________________
Zaa samo garin tafarnuwa mai laushi, dakuma bakdunas, da habbatirashad, sai akwabasu dazuma arika sha sau uku arana har sati daya zaayi nasara insha Allah.

YADDA ZAA MAGANCE RAUNIN MAZAKUTA.
____________________________________
Zaasamo garin tafarnuwa, dagarin habbatisauda, da citta,da shanmmar zuma kofi daya.
Sai ahada garin tafarnuwa cokali 5 habbatisauda 3 citta cokali 1 shanmmar cokali 2 sai ahada dazuman arika shan cokali uku arana sau biyu zaa abin mamaki insha Allah.

Page 2

CIWAN KANSER WANDA AKE CEMA   DAJI, (CANSER)
************************************
Zaahada garin tafarnuwa cokali daya zuma cokali 5 ziitir cokali 1 bakdunas cokali daya sai atafasa daruwa cikin babban kwanon shan ruwa, sai adinga shan kofi daidai sau uku arana har sati daya zaadace insha Allah.

DOMIN MAGANCE RASHIN FITAN FITSARI, KO WAHALA WAJAN YINSA.
************************************
sai ahada tafarnuwa da hulba da jauzi dayyib arika tafasawa dazuma anahsa.

Ko arika tafasa garin habbatisauda dahulba da kusdul hind anahsa dazuma.

Kokuma idan anaso samun sauki dagaugawa sai arika hada maul khal dazuma daman zaitun anasha insha Allah zaasami sauki dagaugawa.

MATSALAR CIWAN KUNNE,DAKUMA JIRI.
************************************
zaarika tafasa garin tafarnuwa anasha dazuma, dakuma khal cokali daya, idan kunnan yana ruwa sai arika goge ruwan sai arika diga man tafarnuwa zaadace insha Allah.

DANGANE DA MATSALOLI NAMATA DAKUMA RAUNI NA MASU CIKI.
************************************
ZAARIKA HADA MAN TAFARNUWA DAZUMA DAKUMA LEMUN TSAMI ANASHA ZAADACE INSHA ALLAH.

YADDA ZAA KARA NIIMA.
************************************
sai arika hada man tafarnuwa dazuma dakuma madara anasha zaayi mamaki insha Allah.

Pege 3

DANGANE DAMATSALAR SANDAREWAR GABA.
____________________________________
Zaasamo man tafarnuwa arika shafawa awajan kuma arika hada tafarnuwa, dazuma, daman shanu arika sha safe dayamma zaadace biiznillah.

DANGANE DACIWAN ASMA.
____________________________________
sai arika hada garin tafarnuwa dazuma, dakuma fijil karamin cokali sai arika shan cokali bibiyu arana sau 3.

Kokuma ahada
Irkusus. Huran Albabunaj, garin habbatisauda, garin yansun, sai ahada arika tafasa cokali dai dai sau arana har sati 2 zaadace insha Allah.

Ko ahada man albasa da zuma akalla kullum kofi daya har wata daya zaadace insha Allah.

YADDA ZAA MAGANCE RASHIN HAIHUWAN.
____________________________________
zaahada tafarnuwa cokali biyar ,hulba cokali 5 Albabunaj 3,fijil 2 zuma kwalba uku sai adora awuta mara karfi, yadda zaihade sai adinga shan cokali bibiyu sau 3 arana insha Allah zaadace.

YADDA ZAA MAGANCE CIWAN CIKI MAIKARA.
____________________________________
zaahada tafarnuwa cokali 5 da bakdunas 3 lemun tsami uku zuma cokali 20 sai ahada waje daya arika shan cokali bibiyu sau 3 arana zaadace biiznillah.

MATSALAR GUDAWA.
____________________________________
Idan anaso amagance gudawa to sai ajika garin tafarnuwa bayan yajika sai azuba zuma cokali uku asha, idan bata tsaraba sai amaimaita.

Page 4.
YADDA ZAA MAGANCE CIWAN IDANU.
::::::::::::::;::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
Zaasamo man tafarnuwa maikya idan zaakwanta sai arika diga wa aidanun zaadace insha Allah.

Ko asamo kwallin ismudi arika shafawa, idan yayi tsanani akwaba kwallin da ruwan zamzam sai arika digawa zaadace insha Allah.

CIWAN UWAR HANJI. (ULSER)
:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
zaahada man tafarnuwa cokali 10 man zaitun cokali uku zuma kwalba daya sai ahada arika shan cokali bibiyu sau 3  arana zaadace insha Allah.

YADDA ZAA MAGANCE CIWAN KUTURTA.
:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
zaahada garin tafarnuwa cokali 15 kanin fari cokali 5 shamri cokali 5 hidal cokali 5 zuma kwalba daya sai ahada waje daya arika shan cokali bibiyu sau 3 arana.
Idan tanayin ruwa sai arika wanke wa da maul khal, sai kuma ahada man habbatisauda, daman tafarnuwa dagarin haltit arika shafawa kuma anashan ruwan karasa zaadace dayardar Allah.

YADDA ZAAWARKE DAWURI GAWANDA YASAMI KARAYA.
:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
ZAASAMO MAN TAFARANUWA ARIKA HADAWA DAZUMA ANASHA,KO GARINTA, SAI KUMA ARIKA AHADA MAN ZAITUN, DAMAN TAFARNUWA ARIKA SHAFAWA.

Page 5.
MATSALAR CIWAN SUGA.
""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""”""
Zaasamo garin tafarnuwa cokali 15 hulba cokali 5 mura dan kadan, tsada rabin kwano madaci gwangwani daya, tazargade gwangwani biyu,zaa hada waje daya sai arika zuba cokali daya cikin madara asha dasafe kafin akarya insha Allah zaadace.

Dangane dasuga hanya na biyu.
Zaasamo garin
Habbatisauda 100g
Garin luban azakar 100g
Shair 100g
Alkama 100g
Sai ahada daruwa lita uku atafasa sosai bayan ansauke sai aadana arika shan babban kofi kafin akarya, har kwana 11 ranar na 12 kasha wani abun dasuga insha Allah zaka dace karaba dawannan ciwo biiznillah.

YADDA ZAA MAGANCE MATSALAR KUMBURIN KODA.
"""""""""""""”""""""""""""""""""""""""”"""""”"””"""""""""
sai ahada man tafarnuwa daman habbatisauda, dazuma sai arika shan cokali bibiyu sau 3 arana insha Allah zaadce.

YADDA ZAA MAGANCE KUMBURIN HANTA.
:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
sai ahada garin tafarnuwa, dagarin zaitun cokali uku uku zuma cokali biyar sai arika sha zaadace insha Allah.

YADDA ZAA MAGANCE MATSALAR HAWAN JINI.
:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
Zaa hada garin tafarnuwa cokali 20 garin habbatisauda cokali 10 zuma lita 100 sai ahada waje daya arika shan cokali uku sau 3 arana zaadace insha Allah.

YADDA AKE MAGANCE ZAZZABI MAIZAFI.

________________________________________

Zaahada tafarnuwa dayansun da ziitir,sai arika tafasawa anasha dazuma. Zaadace insha Allah.

DANGANE DA ABINDA YASHAFI MATSALA NACIWAN KODA.

_______________________________________

sai ahada garin tafarnuwa cokali 5 bakdunas cokali uku, lemon tsami kwara uku zuma kwalba daya sai ahada waje daya arika shan cokali dai dai sau uku arana insha Allah zaadace.

CIWAN ZUCIYA.

________________________________________

Sai ahada man tafarnuwa dazuma daman zaitun arika sha zaadace insha Allah.

CIWAN KIRJI.

______________________________________

Zaa hada tafarnuwa cokali 1 ziitir cokali 1 sai arika tafasawa safe dayamma anasha kofi dai dai, sai kuma arika shafa man tafarnuwa akirjin.

MATSALAR MAKERO.

_______________________________________

Zaa kankare wajan sannan kuma awanke wajan daruwan maul kal, saikuma arika shafa man tafarnuwa awajan zaadace insha Allah.

YADDA ZAA MAGANCE MATSALAR TSAMIN BAKI.

_______________________________________

Zaasamo garin tafarnuwa cokali 20 aduwa cokali 5 zaitun cokali 5 jauzi dayib cokali 5 zuma lita daya sai arika shab cokali biyu sau 3 arana zaaga abin mamaki insha Allah.

Allah yasa mudace ameen.

Zankawo nabiyu insha Allah.







Saturday, 5 March 2016

Hanyar dazaa kara girman nono,kuma wadda batada illa. Zaasamo Hulba,dakuma ruwan inabi, ko yayansa,sai kuma Albabunaj 30g,dakuma nono 50mg.

Sai kuma ahada hulba da Albabunaj atafasa daruwa rabin lita bayan antafasa saikuma azuba ruwan inabin aciki dawannan nonan idan ana bukatar zuma sai asanya arika sha.

Saikuma ahada ambar da man hulba arika shafawa anonan dayamma kafin ankwanta, amma dasharadin kada ashafa nashafawan idan anayin jinin alada.

Tafasa yayan hulba anasha yana kara girman nono.

Idan akasami ruwan sanyi akasanya masa gishiri kadan anawanke nono dashi yana hana lalacewar nono.

Dangane da tsayuwar nono sai asamo alkama, da hulba, da ridi, dakuma danyan shinkafa, dakuma garin ayaba bayan anbusar dashi, zaa surfa ridin,dakuma alkama, sai kuma wadannan garukan idan anhada su, to daruwan ayah zaarika sha insha Allah nono zai gyaru.

Amma idan budurwa ce man hulba zatasamo tarika shansa cokali cokali kwai yaisa sau uku arana.

Idan anaso ahada nono yayi girma arika tafasa kamun anashafa masa ruwan, kokuma arika shafa masa maul wardi to zaihana nonan girma.

Sahihul bukari in inglish translations, if you download can you simple and easy.

https://market.android.com/details?id=com.igo.ahadeth.sahih.bukhari.english

Friday, 4 March 2016

Hanyoyi dazaa magance rauni na alaura ga maza, dakuma ciwukan dake jawo hakan.

https://mobile.facebook.com/story.php?story_fbid=1015372118501981&id=640135246025672&refid=17&_ft_=top_level_post_id.1015372118501981%3Atl_objid.1015372118501981%3Athid.640135246025672%3A306061129499414%3A2%3A0%3A1459493999%3A5782361750623411868&__tn__=%2As

Duk mai bukatar magungunan mu a kano zai iya samunsu wajan wannan bawan Allah maisuna, M.Abaccha.abata wajan yan fata.

Maganin mu wanda muke bawa masu fama damatsala naciwan suga (diabetes) Kuma insha Allah anasamun biyan bukata dayardar Allah. Domin jamaa dadama sun jarraba amfani dashi.

Ilaji sihir magani ne mai asali,domin insha Allah yana magance kowacce irin shafar shaidanu, dakuma cutukan dasuke sawa ajikin dan, musamman ma ga mata to amfani dawannan maganin zaasami waraka dayaradar Allah.

Tsarin iyali amuslunci, dakuma hukunci damaluman addini suka bashi amuslunci, dakuma kyawunsa ko rashin kyawunsa,wannan shine abinda zamu tattauna akansa.

Tsarin iyali amuslunci.
Hakika malaman sunyi sabani akan wannan alamari akan hallacin sa koko akasin haka, ko dacewarsa, ko ko rashin dacewarsa,kadan daga ciki shine abinda suka tsayu akai.

1.wasu suna ganin cewa mai gida wanda yakamata yace zaiyi tsarin iyali, sai wanda yazama cewa matarsa tanada wata larura wanda zata tilasta yin wanda idan tasami wannan juna wata kila ma zata iya rasa rayuwarta.
Koko wadda tahaihu tana shayarwa, kuma idan tasami juna biyu awannan lokaci wannan daake shayarwa zai tagayyara koma akarshe arasa shi,domin akwai su irin wadannan matan.
To airin wannan lokacinne ake ganin yahalatta ayi tsarin iyali, shima yazama wanda zaayi bamai cutarwa ba kamar yadda nazamani yake, domin wannan afili yake karara illar tsarin iyali nazamani, yana haifarwa mata lalacewar mahaifaha, zubar jini babisa kaidaba, ciwan mara dadai sauran matsaloli Allah yakyata kakiyaye mu baki daya.

2.Wasu maluman suna ganin cewa tsarin iyali haramnunne koko akwai rashin dacewar hakan,musamman irin wanda zaayi don baaso atara yaya dayawa to sunfi ganin haramci wajan wannan wallahu aalam.

To wacce hanya zaa iya yin tsarin iyali da malamai ko likitoci na muslunci suka bada.

1.Man neem idan akasamo wannan man zaarika shafa shi agaba gab dazaa kwanta to gabadaya maniyyin dazai zuba alokacin acikin second 30 wannan man zai kashe kwayar halittar baki daya.

Kuma ba yajawo wata illa.

2.Wani magani daake cemasa sazabu idan akasamo shi zaarika tafasa karamin cokali anasha safe dayamma kofi daya zaayi kwana 14 kada adora akai.

3.Jazaril barri shima wani maganine idan akasamo shi to yayansa zaarika shan cokali gab da kwanciya ko bayan ankwanta zaasha karamin cokali haka zaayi har kwana bakwai.

4.Haka kuma idan akasamo Naa Naa ana tafasawa sai asha bayan ankwanta kofi daya idan anason zuma zaa iya sawa, amma anaso akalla duk kwana shidda zaasha kofi uku.

Allah yasa mudace ameen.

Shifaun likulli dain nagari

Wannan magani yana magance ciwan koda, ko ciwan zuciya, ko ciwan ciki,ko kari,kokuma dafi.

Kuma koda guba mutum yasha idan akasha shi zaasami waraka insha Allah.

Bakurul jin

Wannan turarene wanda ke Kore jinnu agida ko ajikin dan adam daiznin Allah.

Taipot da maleria

Wannan maganine wanda yake magance cuta na taipot ko maleria, kuma insha Allah anasamun waraka.

Thursday, 3 March 2016

Narushayadin

Wannan yana magance shafar jinnu, domin yana kona kowanne kalar aljani, idan aka jure amfani dashi to yana hallaka kowanne irin shaidanin aljani insha Allah.

Kuma yana magance matsalar mafalakai marasa kya damutum yakeyi, maganine wanda akayima sa rika wajan hadashi.

Maganin Sanyi

Shifaun likulli dain

Wannan maganin namu yana magance matsala na Ciwuka kamar haka.
Ulser.
Ciwan koda.
Asama.
Ciwan kai dabaya.
Tari.
Zazzabi.
Shawara.
Basur.
Hawan jini.
Tsakuwan mara.
Zafin fitsari.
Sanyin kashi.

Kuma maganine maikya dakuma inganci, domin anhada shi da ingantattun magungunan muslunci.

لمن يعاني من مرض القرحة المعدة.

001- القـــرحــــة مأكولات: 1-تؤكل الطماطم الحمراء الناضجة بقشرها على الريق ثلاث حبات يوميا. 2-أكل الدباء (القرع العسلى) بعد طبخه وخلطه باللبن والسكر، ويؤكل على الريق وهو دافئ يوميا. 3-زهر البابونج تطحن وتوضع في زيت الحبة السوداء، ويؤخذ من هذا المزيج ملعقة على كوب زبادي في الإفطار وفي العشاء. 4-يجفف قشر الموز ثم يطحن ويضاف إليه عسل نحل ولبن حتى يصبح كالمربى، ثم يؤخذ منه على الريق. 5-قشرالرمان يجفف ويطحن، أو يعجن في عسل وتؤخذ منه ملعــقــة يوميــا لمدة شهر. 6-تمزج 10 قطرات من زيت الحبة السوداء بفنجان عسل وملعقة قشر رمان مجفف، ويؤكل على الريق يوميا، يتبعه شرب كوب لبن غير محلى. 7-تطحن الحبة السوداء وتوضع في عسل نحل، ويؤخذ منها ملعقة على الريق، وأربع ملاعق طوال النهار لعلاج الحموضة وقرحة المعدة. مشروبات: 1-مغلي زهـر البنفسج. 2-مغلي العرقسوس. 3-يؤخذ زيت اللوز صباحا ومساء. 4-تعصر البطاطا الحلوة ويشرب منها فنجان على الريق يوميا، مع سف ملعقة من الشمر المطحون بعد كل أكل. 5-تعصر أوراق الكرنب، ويشرب مقدار كوب من العصير قبل الطعام بنصف ساعة، ويستمر لمدة شهرين. 6-يؤخذ عصير الجزر. 7-يؤخذ العسل مع الماء أو الحليب يوميا لمدة شهرين. 8-تغلي ملعقة نخالة بكأس ماء ويحلى بالعسل ويشرب. 9-يؤخذ مغلي 4 جرامات زهر البابونج في 10 جرامات ماء لجميع قروح المعدة. 10-يؤخذ كوب حليب كل ساعتين. 11-اللبن النئ مع البيض النئ. ولعلاج قرحة الاثنى عشر والمعدة. 1-مطحون ملعقة من قشر الرمان مع ملعقة زيت زيتون. 2-منقوع 5 تينات جافة. 3-بلع 7 حبات مستكة.

Matsalolin mata.