Monday, 7 March 2016

Dangane damatsala nciwan wuya

Sai ahada maul khal, daruwan albasa cokali bibiyu asha,haka zaarika yi har asami lafiya.

Ko asamo man garin tafarnuwa, ahada daruwan Albasa, arika sha.

Ko ahada garin habbatisauda dazuma ana tafasawa anasha insha Allah zaadace.

No comments: