Thursday, 24 November 2016

Assalamu alaikum . Malam Allah Yakarama Basira,bayan Haka Mall.Wato Yau Kwana Uku Kenan Ina Fama Da Matsalar Fitsari Ina Jin Zafi Sosai Kafin Inyi Da Kuma Lkcin Da Yazo Karshe Kuma Wlh Mal.Gaba Daya Fitsarin Jini Ne Kuma Dana Gama Sai Inji Kamar Akwai Saura Amma Bazai Fito Duka Ba Sai Zuwa Anjima Kuma Ina Wahala Mal,dan Allah Malam AtaiMaka Kuma Wane Irin Ciwo Ne Wannan Mal.Kuma Ataimaka Min Da Maganin Gaggawa Dan Allah. Waalaikumu salam Dafarko inayi maka adduan Allah iyaye ma wannan matsalar Ameen. Wannan matsala kamar yadda masana sukayi bayani akai shine wannan matsalar bata rasa alaka da ciwon sanyi, wani lokaci kuma wasu sukace idan yazama kodar mutum batayin aiki yadda yakamata to bashakka mutum zai iya fuskantar wannan matsalar Wallahu aalam. Hanyar neman waraka daga wannan matsalar cikin sauri zaka iya hada Khal tuffa, da man zaitun da kuma zuma idan mutum yanada ciwon ulser sai yahada da ruwa kadan ya gauraya yasha insha Allah wannan zaa iya samun sauki da gaugawa. Sai kuma zaka iya hada garin habbatisauda dana yansun dakuma hulba, da kusdul hind karika tafasawa kanasha da zuma insha Allah zaka iya samun waraka daga wannan matsalar. Kokuma kasamo man habbatisauda karika zuba marfi daya aruwan shayi kana sha da madara. Kuma kana sha man habbatisauda tun daga kasan cibiyarka har zuwa kasan alauranka, safe da yamma wannan bayanin haka mai littafin (muujizati shifaa) yakawo acikin littafin # ALLAH yasaka masa da alkairi Ameen. Dafatan Allah yasa adace Ameen. Domin bincike a Shafinmu na blogger addaiwashifaa.blogspot.com

Sunday, 6 November 2016

Suriki mai hakuri, dakuma dattaku!!!

Hakika Allah madaukakin sarki yana cewa :Hakika zamucika maaunin maaunin masu hakuri da ladaddaki wadanda basuda iyaka. (suratul zumar)
انما يوفي الصبرون اجرهم بغير حساب.
Labari mai cike da mamaki :
Kamar yadda kuka sani halin yau da gobe ne yasanya wata baiwar Allah tayi yaji tatafi gidansu tabar gidan auranta!!!

Bayan tafiyarta saida ta kwashe tsawon wata shidda mijin nata baije ba kuma baitura biko ba!

Ana nan wata rana mahaifinta yafito   sai sukayi Karo da mijin nata, suka gaisa baiyi wata wataba sai yace haba malam wane yanzu ace iyalinka tatafi gidansu har wata shidda amma bakajeba kuma babu wanda ka aika!!!

Dabude bakin malam kawai sai yace  ai nadauka diyyar mutanan kirki nake aure......ooo

Wannan sirikin nasa bawan Allah dayake mutumin kirki baice masa Kala ba.

Da.. Zaije kasuwa yafito daga sai yafasa zuwa kasuwan yadawo gida Yace ma wannan diyyar tasa shirya kikoma gidan mijinki.
Tashirya takau koma abisa wannan ummarnin na mahaifinta.

Saikuma malam yafita yana zaune a majalissar sa inda yake zama..... Sai ga yara aguje baba kazo ma mammu tadawo yace kai madallah, to Kutsaya nazo... Malam yaje yayo cefane yabaiwa yayansa gashi kukai mata.

Sukaje suka kai mata daga nan
Ita kuma tayi abinci, daganan malam baikoma gidaba sai da dare yafara....... Yana shiga gida, uwar gida tace malam barka da dawowa, kadawao Lafiya ya ce lafiya kalau.

Sai aka kawo ma malam abinci, yana cikin cin abinci sai uwar gida tagaida shi, sai kuma tace haba malam yanzu ace naje gidanmu har tsawon wata shidda amma bakajeba!!

Sai uwar gida takara da cewa kuma gashi babana ma cewa yayi har zaginsa kayi!!!

Yace, eh, ke rabi dashi karya yake mutumin banza...!!!

Yanzu idan kaine sirikin wannan bawan Allah yazakayi?
Yake yar uwa idan kece matar wannan bawan Allah yazakiyi?

Hakika Allah madaukakin sarki ya ce"kyakyawan abu bazai tabayin dai dai da wanda yake mummuna ba, don haka kamar da kyakyawan abu gawanda ya munana maka.
Kuma wanda yazamo tsananin dashi akwai giyayya to kamayar dashi kamar dan uwanka shakiki, kuma wanda yake kaunar ka.
Amma babu wanda zai iya yin sai bayin Allah masu hakuri, sai kuma masu babban rabo. ((suratul fussilat))

Ya Allah kasanya mu daga cikin bayin ka masu hakuri, Dakuma Juriya, da yafiya gawadanda suka munana mana Ameen.

Yadda ake magance matsalar fitsarin yara :

Assalamu alaikum.

YAYA AKE MAGANCE MATSALAR FITSARIN YARA?
*****************************
HANYAR DAAKE MAGANCE FITSARIN YARA SHINE,YAKE UWAR GIDA ZAMU KAWO MAKI KAMAR HANYOYI UKU,KUMA KOWANNE IDAN AKADAGE ANA AMFANI DAITA ZAADACE.
1.ASAMO GARIN HULBA.
2.ASAMO GARIN HABBATUSAUDA.
3.GARIN KUSDUL HIND.
4.TSAMIYA.
G.ZUMA.
SAI AHADA ATAFASA SOSAI SAI ATACE,SAI ARIKA BASHI YANASHA DASAFE KAFIN YAKARYA,DAKUMA DADDARE KAFIN KWANCIYA BARCI.INSHA ALLAH ZAASAMI WARAKA.
2.KUMA AKANSAMI GARIN HABBATUSAUDA SAI ARIKA HADA MASA DA NONO ANA BASHI YANASHA,KO AHADA DA MADARA SAI ARIKA DAN DUMAMAWA ANA BASHI YANASHA INSHA ALLAH ZAADACE.
3.SAI KUMA ZUMA ITA KANTA INSHA  ALLAH INDAI ANSAMI MAIKYA ANABA YARON KAMAR COKALI DAYA,KO KUMA KARAMIN COKALI DASAFE,DAKUMA DADDARE,KOKUMA SAU3 AYINI TO INSHA ALLAH ZAADACE BIIZNILLAH.
MUSAMMAN MA IRIN WADANDA AKEGANIN SUNKAI MATSAYIN DAYAKAMATA SUDAINA BASU BARIBA HANYAR NAFARKO DAAKA KAWO KODA MANYANE WADANDA ALLAH YAJARABCESU DA IRIN WANNAN MATSALAR TO ZASU IYA AMFANI DAITA.
KUMA KAMAR YARON INDAI YADAGA ZAA IYA YIMASA AMMA IDAN KARAMINE SOSAI ZUMAN NAN  KADAIMA YAISA ALLAH YASA ADACE  AMEEN.

Wednesday, 2 November 2016

FASSARAR MAFALKI DAGA CIKIN LITTAFIN (FASSARAR MAFALKI NA IBINI #SEAREN.

Shahararan masani, kuma wanda Allah madaukakin sarki ya hore masa sanin fassarar mafalki, wato ibini serean.
Nasabar sa itace :Abunbakar  Muhammad ibini serin albasari.

Bayanin fassarar mafalki na Annabawa baki daya, da fassarar maanonin su, dakuma fassara mafalkin maaiki (SAW) akebe!!!
"""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""

Yace:Naji Abunbakar Ahmad dan Hussaini, dan Mahron Almakari yace:Nasiyo wata baiwa a tsammanina dai baturkace, maana yar kasar turkey ce, yace bata San harshenaba, kuma nima ban iya harshantaba, to a makobtansa akwai wasu bayin mata anan sai yazama na sai dai idan yayi magana sukuma sai su fassara mata.

Wata rana daga cikin rana ku wannan baiwa tasa ta kwanta tana barci kawai saada zata falka sai tafalka cikin kuka da kuma ehu, tana cewa ya shugabana dan Allah kasanar dani suratul fatihatil kitab.

Sai yace acikin ransa aa duba kaga jairar!!!
Wato dama taiya magana da harshena amma bata yiman magana dashi!

Yace daganan sai naje nakira wadannan bayin na makobtana amma bakin harshansa ba, amma lokaci daya kinyi masa magana dashi!!!

Daganan wannan baiwar sai tace wallahi nayi wani mafalki acikin barcina naga wani mutum mai tsananin kya acikin fushi mai tsanani, kuma ga wasu jamaa masu yawa suna biye dashi yana tafiya, sai natambaya nace wanene wancan?
Sai akace man Musa ne. Annabi Musa (AS).

Sai kuma ta hango wani kuma can shi kuma yafi wannan kya, maana yafi Annabi Musa (AS) kya sosai kuma atare dashi akwai jamaa masu yawa sunfi na Annabi Musa (AS) yawa kuma yanatafe suna biye dashi.

Daganan sai tasake tambaya cewa wanene kuma wancan?
Sai suka ce mata Annabi Muhammad (SAW) ne lallai bashakka wannan zanbi nima intafi tare da shi, daganan sai yaje wajan wata kofa ya kwankwasa ta sai aka bude masa kawai sai ya shige shida wadannan jamaan dasuke biye dashi.
Ikon Allah Ashe wannan kofa Aljanna ce.
Sai yarage saura wannan baiwar, dakuma wasu mata guda biyu, tace muma sai muka kwankwasa wannan kofar sai aka bude mana, wanda yabude masu wannan kofar sai Yace masu wanene acikin ku yake iya karanta suratul fatihatil kitab, dai dai?

Maana babu wanda zaa barshi yawuce sai wanda yaiya karanta suratul fatihatil kitab dai dai sannan ayi masa izni ya shige.

Wadannan matan kwara biyu dasuke tare daita sai suka karanta kawai suna gamawa aka basu izni akace suwuce.

Sai yarage saura Ita kadai kuma gashi takasa karantawa.

Daganan takara cewa ya aiki dan Allah kakoya man suratul fatihatil kitab, sai yaci gaba da koya mata cikin kunci dakuma wahala da kyar take rikewa, daganan har ta haddaceta daga ranar data hadda ce suratul fatiha kawai sai Allah yaamshi rayuwarta.

Sai sheikh Abu -said yace lallai mafalkin Annabawa amincin Allah ya tabbata agare su yace yana kasance wa daya ne daga cikin abubuwa guda kodai yazama bushara, Kokuma yazama gargadi gawanda yayi shi......... Wallahu aalam.

YA ALLAH KATADAMU TARE DA MANZON ALLAH SAW. ALLAHUMMA AMEEN.

Insha Allah zai cigaba da zuwa maku daga shafin mu na blogger :
Magunguna.blogspot.om

Ni nakaranta na kuma fassarar maku shi daga cikin littafin (Fassarar mafalki) na IBINI SEREAN.

HANYOYIN DA ZAA IYA SAMUN WARAKA DAGA MATSALAR NA ININA, DA KUMA MATSALAR NAUYIN HARSHE.

Daga bincike na manyan likitocin muslunci dangane da shawarwarin da suka bada wajan magance matsalar inina, dakuma nauyin harshe.

Kamar yadda Jamaa dadama sunsha yi mana wadannan tambayoyin.

(1)Zaasamo wani magani daake cemasa falfal aswad, da kuma kisdu,yawansu yazama daya, sai ahada da zuma, da zait (kirdal) sai adinga sha sau uku cokali uku arana  insha Allah zakadace.

(2)Zaa samo habbatirashad rabin kofi, habbatirashad rabin kofi, kishiru rabin ruman rabin kofi, (Mur) cokali daya, sai ahada da zuma lita 2 zaadinga sau uku arana cokali daya daya insha Allah zaa dace.

(3)Kokuma abi wannan hanyar :
Asamo zabib, dakuma danyan citta atafsa zaa rika shan wannan hadin maganin tun da asuba kafin akarya.

(4)Ko abi hanyar na hudu :Zaasamo ganyan (#kabeji) sai adinga cinsa da daddare kafin akwanta barci.

Sai kuma abubuwan da zaa iya sha su kuma akan wannan matsalar kamar haka :
(1)Zaarika shan (Lubanazakar) wanda aka tafasa.

(2)Ko asamo (Sukarin Nabat) arika tafasa wa anasha sau biyu arana.

(3)Ko asamo yayan habbatibaraka adebo karamin cokali atauna azuba ruwa ashanye. Dakuma gab da zaa kwanta Insha Allah zaa samu biyan bukata.

(4)Ko asamo Ziitir atafsa arika tauna shi Insha yana maganin wannan matsalar.

Kokuma atafasa shi sai adinga kuskura shi Insha yana maganin matsalar nauyin harshe, dakuma samun wahala wajan furta magana (inina).

(5)Ko asamo zuma mai kya sai ahada gishiri kadan arika gugawa akan harshe dakuma cikin bakin.
Wallahu aalam.

Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.
Zaku iya bibiyarmu akan shafikanmu kamar haka :
magunguna.blogspot.com

Twitter @likitanci
Facebook :magungunan muslunchi.
Instagram username :likitanci Amuslunci.
  Ko ta email address 📧 markazusalaf@yahoo.com

Dafatan Allah yasa mudace Ameen.

Monday, 31 October 2016

Ibni abi dunya

IBINI ABIDUNYA YAFITAR DAWANI HADISI ACIKIN LITTAFINSA MAISUNA (ALHAWATIF).
DAGA ABU ASMARATAL ABUDI YAC:
WATA RANA WANI MUTUM YAFITA BAYAN GARIN KUFA YACE SAI YAGA WANI ABU KAMAR KUJERA BABBA KUMA AGEFANSA GAWASU ABUBUWA KEWAYE DAWANNAN KUJERA WANNAN MUTUM YANA NAN YANA KALLONSU.
SAI GAWANI ABU YAZO YAZAUNA AKAN WANNAN KUJERA SAI YACE:
YAYA ZANYI DA URWATU BINI ZUBAIR ?
WANNAN MUTUM YANAJI,SAI YAGA WANI YATASHI YACE : NI NAISAR MAKA SHI ABANI DAN LOKACI KAWAI AKANSA YA ISHENI.
SAI WANNAN MUTUMIN YANA KALLO SAI YAGA WANDA YAI WANNAN MAGANA YAYI WAJAN GARIN MADINA.
YANANAN ZUWA DANWANI LOKACI SAI GASHI YADAWO YACE BABU WATA HANYA AGARENI DAZANKAI GARESHI!
SAI YACE MAIYASA?
SAI YACE MASA SABODA YANA FADAR WASU KALAMAI DASAFE,DAKUMA YAMMACI SAI YAGA KOWA YAWATSE.
DAGANAN WANNAN MUTUM DAYATSAYA YANA KALLO SAI SHIMA YATAFI GIDA .
GARI NAWAYEWA SAI YASAYI DAN MARAKI YAKAMA HANYAR GARIN MADINA.
YANAZUWA YAKAMA NEMAN WANENE URWATU BINI ZUBBAIR HAR SAIDA YAGA YAHADU DASHI.
DAGANAN SAI YABASHI LABARIN DUKKAN ABINDA YAFARU DAKUMA ABINDA YAGANI YACE DAN ALLAH YAFADA MASA ABINDA YAKE FADI SAFE DAYAMMSCI!
SAI URWATU BINI ZUBBAIR YACEMA WANNAN MUTUM NI ABINDA NAKE FADA SHINE KULLUM DASAFE ZANKARANTA WANNAN ADUAH KAMAR HAKA:
ﺀﺍﻣﻨﺖ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻭﻛﻔﺮﺕ ﺑﺎﻟﺠﺒﺖ ﻭﺍﻟﻄﺎﻏﻮﺕ ﻭﺍﺳﺘﻤﺴﻜﺖ ﺑﺎﻟﻌﺮﻭﺓ ﺍﻟﻮﺛﻘﻲ ﻻﺍﻧﻔﺼﺎﻡ ﻟﻬﺎ ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺳﻤﻴﻊ ﻋﻠﻴﻢ .
A ÃMANTU BILLAHI WAHDAH,WAKAFARTU BILJIBTI WADDA GUTI WASTAMSAKTU BIL URWATUL WUSKA LANFISAMA LAHA WALLAHU SAMIUN ALEAM.
TO WANNAN ITACE ADUAR DA URWATUL BINI ZUBBAIR YAKE KARANTAWA SAFE DAYAMMACI KAMAR YADDA YABA WANNAN MUTUM LABARI.
TO ABINDA WANNAN KEKARANTAR DAMU SHINE IRIN SHARRIN DA SHAIDNUN ALJANNU KANYIMA BAYIN ALLAH MUSAMMAN MASU YIN RUKYAHA SUNA CIRESU AJIKIN MUTANE KO SUNASO KO BASASO.
TO DAN HAKA YAKAMATA MUKARA ZAGE DANTSE DOMIN KADA SUYI NASARA AKANMU.
DOMIN NEMAN KARIYA ALOKACIN DAAKEYIN RUKYAH YANABADA KARIYA GA MUTUM DAGA SHARRIN SHAIDANUN ALJANNU ALLAH YAKAREMU.
KWANANNAN DANAJE JIHAR JIGAWA WAJAN GUMEL AKE BANI LABARIN WANI DAN UWA MAIYIN RUKYHA YANACIKIN YIMA WANI MARA LFIYA ALJANUN SUKA FITA DAGA JIKIN MARA LFIYAR SUKA KOMA JIKIN MAIYIN RUKYHA DIN KWATA KWATA SUKA HANA MASA YIN MAGANA.........ALLAH YAIMANA TSARI AMEEN.
DAN HAKA AKANSAMI IRE IREN WADANNAN MATSALOLI SHIYASA MUSAMMAN MALAMAN DASUKAYI RUBUCE RUBUCE AKAN RUKYHA ZAKGA SUKAN KAWO BABUKA NA TAHSINAT DOMIN GUDUN KADA ASAMI IRIN WADANNAN MATSALOLI.
DAN HAKA AKESO DAZARAR ZAKA FARA RUKYAH KOKO ZAKATAFI WAJAN YI TO KAFARA TAHSINAT TUNDAGA GIDA.
*KAMAR YIN ALWALLA.
*DAKUMA KARANTA WANNAN ADUAH YAYIN DA KAZO FITA GIDA.
BISMILLAHI TAWAKKALTU ALALLAH WALAHAULA WALAKUWWATA ILLA BILLAH.
*SAI KUMA KAKARANTA WANNNAN ADUAH.
ASTAHDIUKUMLLAHU LLAZI LATUDAYIU WADA EH,EHI
ﺍﺳﺘﻮﺩﻋﻜﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻ ﺗﻀﻴﻊ ﻭﺩﺍﺋﻌﻪ
MAANA KACE KABARWA ALLAH AMANAR IYALANKA KOKO KADANKA AMANARSU AHANNUN UBANGIJI.
TO KUMA WAYAKAI UBANGIJI RIKE AMANA BABU.
DAGANAN SAI KAFITA HAKKA DAZARAR KAJE GIDAN DAKAYI RUKA DIN SAI KAKARANTA
BISMILLAHI WALAJINNA WABISMILLAHI KARAJNA WAALA RABBINA TAWAKKALNA WALA HAULA WALA KUWWATA ILLA BILLAH.
SAI KACE (ASSALAMU ALAIKUM).
DAZARAR KAZAUNA KAGAMAYIN TAMBAYOYI SAI KA UMACI MARA LAFIYAR DAYIN ALWALLAH.
DAKUMA JAMAAR DAKE WAJAN.
SAI KADAFA KAN MARA LAFIYAR IDAN NAMIJINE.
IDAN MACENE TASANYA HIJABI YAZAMA AKWAI MIJINTA AGURIN KO WANI DAGA CIKIN MUHARRAMANTA KODAI WANI DAN UWANTA SHAKIKI.
DAGANAN SAI KADAFA KANTA KAYI AUZIYA DAKUMA BASMALA SAIKA KARANTA:
ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻﻳﻀﺮ ﻣﻊ ﺍﺳﻤﻪ ﺷﻲﺀﻓﻲ ﺍﻻﺭﺽ ﻭﻻ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﻤﺎﺀ ﻭﻫﻮﺍﻟﺴﻤﻴﻊ ﺍﻟﻌﻠﻴﻢ
BISMILLAHILLAZI LAYADURRU MAA ISMIHI SHAIUN FIL ADIRI WALA FISSAMAI WAHUSSAMIUL ALEAM.
SAU UKU
ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻜﻠﻤﺎﺕ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺘﺎﻣﺎﺕ ﻣﻦ ﻏﻀﺒﻪ ﻭﻋﻘﺎﺑﻪ ﻭﻣﻦ ﺷﺮﻋﺒﺎﺩﻩ ﻭﻣﻦ ﻫﻤﺰﺍﺕ ﺍﻟﺸﻴﺎﻃﻴﻦ ﻭﺃﻥ ﺑﺤﻀﺮﻭﻥ
A UZU BIKALIMATILLAHI TAAMAAT MIN GADBIHI WAIKABIHI WAMIN HAMAZATI SSHAYADIN WA ANYAHDURUN.
SAU UKU.
ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺭﺏ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺃﺫﻫﺐ ﺍﻟﺒﺄﺱ ﻭﺍﺷﻒ ﺍﻧﺘﺎﺍﻟﺸﺎﻓﻲ ﻻﺷﻔﺎﺀ ﺍﻻ ﺷﻔﺎﺅﻙ ﺷﻔﺎﺀ ﻻﻳﻐﺎﺩﺭ ﺳﻘﻤﺎ
ALLAHUMMA RABBANNAS AZHIBAL BAASI WASHFI ANTASHAAFI LASHIFAA ILLA SHIFAUKA SHIFAAN LAYUGADIRU SAKMAH.
SAU UKU.
ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻜﻠﻤﺎﺕ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺘﺎﻣﺎﺕ ﺍﻟﺘﻲ ﻻﻳﺠﺎﻭﺯﻫﻦ ﺑﺮ ﻭﻻ ﻓﺎﺟﺮ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎﺧﻠﻖ ﻭﺑﺮﺃ ﻭﺯﺭﺃ ﻭﻣﻦ ﺷﺮﻣﺎﻳﻨﺰﻝ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻤﺎﺀ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎﻳﻌﺮﺝ ﻓﻴﻬﺎ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎﻳﻠﺞ ﻓﻲ ﺍﻻﺭﺽ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎﻳﺨﺮﺝ ﻣﻨﻬﺎ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻓﺘﻦ ﺍﻟﻴﻞ ﻭﺍﻟﻨﻬﺎﺭ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻛﻞ ﻃﺎﺭﻕ ﺇﻻ ﻃﺎﺭﻗﺎ ﻳﻄﺮﻕ ﺑﺨﻴﺮ ﻳﺎﺃﺭﺣﻢ ﺍﻟﺮﺣﻤﻴﻦ
À UZU BIKALIMATILLAHI TAAMATT ALLATI LAYUJAWIZUHUNNA BARRUN WALA FAJIRUN MINSHARRI MAKALAKA WABARAA WAZARAA.
WAMIN SHARRI MAYANZILU MINASSAMAI WAMIN SHARRI MAYAARUJU FIHA,WAMIN SHARRI MAYALIJU FIL ADRI WAMIN SHARRI MAYAKRUJU MINHA.
WAMIN SHARRI FITNALLAILI WANNAHARI WAMIN SHARRI KULLI DAARIKIN ILLA DARIKAN YADRIKU BIKAIRIN YAA ARHAMURRAHIMIN.
SAU UKU.
ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﺍﺳﺘﻮﺩﻋﺘﻚ ﺃﻫﻠﻲ ﻭﻣﺎﻟﻲ ﻭﺩﺍﺭﻱ ﻭﺩﻳﻨﻲ
ALLAHUMMA INNI ASTAUDIATIKA AHLI WAMALI WADARI WADINI.
ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﺃﺳﺘﻮﺩﻋﺘﻚ ﻧﻔﺴﻲ ﻭﺃﻣﺎﻧﺘﻲ ﻭﺧﻮﺍﺗﻴﻢ ﺃﻋﻤﺎﻟﻲ ﻭﻛﻞ ﺷﻲﺀﺃﻋﻄﺎﻧﻲ ﺭﺑﻲ .
ALLAHUMMA INNI ASTAUDIATIKA NAFSI WAAMANATI WAKAWATIMU AAMALI WAKULLI RABBI AADANI.
ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﺎ ﻧﺴﺘﻮﺩﻋﺘﻚ ﺃﻧﻔﺴﻨﺎ ﻭﺃﻫﻠﻨﺎ ﻭﻣﺎﻟﻨﺎ ﻭﺩﺍﺭﻧﺎ
ALLAHUMMA INNA NASTAUDIAATUKA ANFUSUNA WAAHLINA WAMALINA WADARINA.
DUKKAN WADANNAN ADUOI ZAA KARANTA SAU UKU UKU WANNAN DUK KAFIN AFARA RUKAH.
KUMA ZAA KARANTA AYATUL KURSIYYU KUSURWA HUDU ZAA TSIRA DAN YATSA AKARANTA KOINA.
ATAKAICE KENAN SANNAN KAKARA YIN BASMALAH KAKARANTA SURATUL FITIHA.........HAR ZUWA ABINDA YASAWWAKA NA AYOYI DASURORIN DAAKE KARANTAWA ALOKACIN DAZAAYI RUKAH.
TO YAKAI DAN UWA/YAR UWA MATUKAR AKABI WANNAN HANYAR WAJAN YIN RUKYAH TO INSHA ALLAH DAWUYA KASAMI BARAZANA DAGA SHAIDANUN ALJNNU DOMIN ALLAH ZAIKAREKA.
DOMIN ACIKIN WADANNAN ADUOI AKWAI WADANDA SUKE LALATA SIHIR,KO KAMIN BAKA KO NEMAN WARAKA DOMIN ADUOI WADANDA SUKA TABBATA DAGA MANZAN ALLAH( SAW).DUMIN NASAN KOWA YASAN WANNAN.WALLAHU AALAM. HAKA......DOMIN AKWAISU ACIKIN LITTAFIN HISNUL MUSLIM.
MUNAFATAN ALLAH TAALA YAKARA KAREMU DAGA DUKKAN SHARRIN SHAIDANUN ALJANNU AMEEN.

Saturday, 29 October 2016

Amfanin (Dalun nakeal) likahul nahal) bangaran Lafiya dasamun haihuwa cikin sauri Insha Allah.

Dangane da hanyoyin wadanda zaa iya jarraba wa asami biyan bukata ga mutanan da Allah madaukakin sarki ya jarrabce saboda rashin samun haihuwa.
Duk da cewa wannan abu alamrine na Allah domin koda daga cikin Annabwa akwai wadanda Allah madaukakin yajarabce su da wannan matsala, kamar Amfani zakariya,wanda sai da yadinga yin addua, wata rana kamar yadda nassin alqurani yanuna cewa yazo wajan Nana Maryamu amincin Allah ya tabbata agare ta,sai ya isketa dawani kalar abinci, sai Yace mata yake Maryamu aina kika sami wannan? Sai tabude baki tace masa daga Allah, domin shine wanda yake bada arziki batare da wata wahala ba.
Daganan yayi alawalla yakara rokon ubangiji yace :ya Allah inarokonka kabani zuriyya wanda take shiryayya..... Daga wannan addua take anan sai ubangiji yaamsa masa aduarsa taneman samun haihuwa dayaketa yi.

Akwai wasu matsaloli awani lokacin dasuke haddasa wannan matsalar,kamar rashin kwayoyin halitta acikin maniyyi, ko karancin su,gada namiji, domin wasu mazajen zakaga angwada su ance maniyyin su babu kwayoyin halitta, Kokuma sunyi karanci, sannan ciwon sanyi wanda ake cema yana iya haddasa hakan domin yana lallata maniyyi, sai yazama maniyyin namiji, dana mace sunkasa kasa fahimtar juna, maana kowa zaiga kamar ba dan uwansa bane hakan sai yahaifar da matsala.
Akwai matsalar na raunin mahaifa ga mata Kokuma ainufin akwai wani jaka ajikin mahaifar mace wanda yake kwayoyin halittar dan adam nata anan suke dole kuma har sai sunfito daga wannan gurin zuwa ainufin cikin mahaifa sannan aiya samun rabo to wannan ma zai iya haifar da matsala.

To wannan maganin daga cikin faidodin dayake dauke dasu yana tainakawa wajan magance wadannan matsaloli dana lissafa.

Domin haka mukaga yakamata mutsaya sosai mukara fadakar da mutane Amfanin sa.

Yana bada karfi sosai ga mazajen dasuke da matsala na mazakuta, yana kuma Kara ruwan maniyyi, da lafiyar sa, yana tainakawa wajan farfado da kwayoyin halittar dan adam, bayan haka yakan karama namiji kuzari alokacin biyama iyalinsa bukata.

Hakika tabbas anjarraba wannan maganin gawani mara Lafiya wanda anti masa test cewa kwata kwata bazai haihuba, domin acikin maniyyin sa babu kwayoyin halittar Dan Adam, yayi amfani da wannan maganin har na tsawon wata (1) yarika hada shi da zuma yana sha, daake sake yi masa test sai akaga kwayoyin halittar sa sunkai 80% hakan yanuna cewa Allah yasa ansami nasara akan maganin daaka sha.

Idan mata sukayi amfani dashi tasan ya shi ajikin ta hakan zai iya taimaka mata wajan samun rabo cikin yardar Allah.

Mata wadanda suke da matsalar mahaifa, ko rashin samun rabo zasu iya sanya shi aruwan wanka sunayin wanka dashi har  na (10)safe da yamma kuma zasuyi hakane da kwana 6 bayan gama jinin alada Insha Allah zaiyi magani matukar gaske.
Idan aka hada wannan maganin da zuma yana karama garkuwar jiki karfi (boost immunity system)ana sha sau 3 arana, yana Kara karfin jiki, yana maganin gudawa, yana karama uwar hanji karfi.

Idan mace wanda take da matsala na rashin samun haihuwa idan tahada shi da zuma kadan tasanya agabanta yana gusar mata da matsalar na rashin samun haihuwa Insha Allah.
Kuma zata iya sanya shi kafin kwanciya idan Allah zata iya samun rabo daganan.

Alali hakika masana na zamani sun tabbatar da cewa wannan maganin yana dauke da sinadarai masu yawa kamar frotain 22% dakuma kalsiyom 54% bayan haka yana dauke da sinadairin Harmonic wanda yake wannan sinadarine wanda yake Kara nishadi ga kwayoyin halittar dan adam dake cikin jikin mutum kuma yana taumaka wa mahaifa.

Kuma yana maganince ma mata matsalar alada, dakuma dai daitata.yana karama gashi karfi.

Yana Hana zubar jini daga ciki wanda hakan yakan faru da masu fama da matsalar hawan jini mai tsanani alokacin daya hau.

Yana maganin matsalar radadin Ciwon gashi kowanne iri.

Dukkan matsala zaa iya hada shi da zuma ana sha kamar matsalar rashin samun haihuwa, sai kuma ahada shi da nono, ko madara dakuma zuma duk saada zaa sha.

Yana tainakawa mata wadanda suka haihuwa wajan matse masu jiki da wuri.
Dakuma mata wadanda suka bude suna kuma bukatar jikinsu yadan Kara matsewa.

Wallahu aalam.

Wannan maganin shine kuke ganin hotonsa akasa (Dalun nakeal) (likahul nahal).
Zaku iya samun wannan maganin awajan mu Insha Allah, gadukkan wanda yake bukata.
Dafatan Allah yabamu dacewa Ameen.
Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.
Facebook :likitanci Amuslunci.
Blogger :magunguna.blogspot.com
Twitter @likitanci
Ko @Ushaujamil.

Allah yasa adace

الأنبياء والمرسلين عموماً ورؤيا محمد خصوصاً سمعت أبا بكر أحمد بن الحسيين بن مهران المقري قال: اشتريت جارية أحسبها تركية ولم تكن تعرف لساني ولا أعرف لسانها وكان لأصحابي جوار يترجمن عنها قال فكانت يوماً من الأيام نائمة فانتبهت وهي تبكي وتصيح وتقول: يا مولاي علمني فاتحة الكتاب فقلت في نفسي انظر إلى خبثها تعرف لساني ولا تكلمني به فاجتمع جواري أصحابي وقلن لها: لم تكوني تعرفين لسانه والساعة كيف تكلّمينه فقالت الجارية: إني رأيت في منامي رجلاً غضبان وخلفه قوم كثير وهو يمشي فقلت من هذا فقالوا موسى عليه السلام. ثم رأيت رجلاً أحسن منه ومعه قوم وهو يمشي فقلت من هذا فقالوا محمد صلى الله عليه وسلم فقلت أنا أذهب مع هذا فجاء إلى باب كبير وهو باب الجنة فدق ففتح له ولمن معه ودخلوا وبقيت أنا وامرأتان فدققنا الباب ففتح وقيل من يحسن أن يقرأ فاتحة الكتاب يؤذن له فقرأتا فأذن لهما وبقيت أنا. فعلمني فاتحة الكتاب قال فعلمتها مع مشقة كبيرة فلما حفظتها سقطت ميتة. قال الأستاذ أبو سعد رحمه اللهّ: رؤيا الأنبياء صلوِات الله عليهم أحد شيئين إما بشارة وإما إنذار. ثم هي ضربان: أحدهما أن يرى نبياً على حالته وهيئته فذلك دليل على صلاح صاحب الرؤيا وعزه وكمال جاهه وظفره بمن عاداه والثاني يراه متغير الحال عابس الوجه فذلك يدل على سوء حاله وشدة مصيبته ثم يفرج الله عنه أخيراً فإن رأى كأنّه قتل نبياً دل على أنّه يخون في الأمانة وينقض العهد لقوله تعالى: «فبمَا نقضِهِم ميثَاقَهًمْ وكُفْرِهِمْ بِآياتِ الله وَقَتْلِهِم الأنْبياءَ بِغَيْرِ حَق» . هذا على الجملة وأما على التفصيل: فإن رأى آدم عليه السلام على هيئته نال ولاية عظيمة إن كان أهلاً لها. لقوله تعالى: «إنِّي جَاعِلٌ في الأرض خليفةً» فإن رأى أنّه كلمه نال علماً لقوله تعالى: «وَعًلّمَ آدم الأسماء كُلّها» . وقيل إن من رأى آدم اْغترّ بقول بعض أعدائه ثم فرج عنه بعد مدة. فإن رؤي متغير اللون والحال دل ذلك على انتقال من مكان إلى مكان ثم على العودة إلى المكان الأول أخيراً. ومن رأى شيئاً عليه السلام نال أموالاً وأولاداً وعيشة راضية. ومن رأى إدريس أكرم بالورع وختم له بخير. ومن رأى نوحاً عليه السلام طال عمره وكثر بلاؤه من أعدائه ثم رزق الظفر بهم. وأكثر شكِره الله تعالى لقوله تعالى: «إنّهً كانَ عَبْداً شَكُوراً» وتزوج امرأة دنية فولدت له أولاداً. ومن رأى هوداً عليه السلام تسفه عليه أعداؤه وتسلطوا على ظلمه ثم رزق الظفر بهم. وكذلك من رأى صالحاً عليه السلام. ومن رأى إبراهيم عليه السلام رزق الحج إن شاء اللهّ وقيل أنه يصيبه أذى شديد من سلطان ظالم ثم ينصره الله عليه وعلى أعدائه ويكثر الله له النعمة ويرزقه زوجة صالحة. وقيل أنّ رؤيا إبراهيم عليه السلام عقوق الأب. وحكي أنّ سماك بن حرب كف فرأى في منامه كأن إبراهيم عليه السلام مسح على عينيه وقال إئت الفرات فاغتمس فيه يرد الله عليك بصرك فلما انتبه فعل ذلك فأبصر. ومن رأى إسحاق عليه السلام أصابه شدة في بعض الكبراء أو الأقرباء ثم يفرج الله عنه ويرزق عزاً وشرفاً وبشراً وبشارة ويكثر الملوك والرؤساء والصالحون من نسله هذا إذا رآه على جماله وكمال حاله فإن رآه متغير الحال ذهب بصره نعوذ بالله. ومن رأى إسماعيل عليه السلام رزق السياسة والفصاحة وقيل إنّه يتخذ مسجداً أو يعين عليه لقوله تعالى: ^^^ وإذْ يرفعُ إبراهيمُ القَوَاعِدَ مِنَ البَيْتِ وَإسْماعِيل ^^^. وقيل إن من رآه أصابه جهد من جهة أبيه ثم يسهل الله ذلك عليه. ومن رأى يعقوب عليه السلام أصابه حزن عظيم من جهة بعض أولاده ثم يكشف الله تعالى ذلك عنه ويؤتيه محبوبه. ومن رأى يوسف عليه السلام فإنّه يصيبه ظلم وحبس وجفاء من أقربائه ويرمى بالبهتان ثم يؤتى ملكاً وتخضع له الأعداء. فقد قيل في التعبير أنّ الأخ عدو وهذه دليل على كثرة صدقة وقد حكي أنّ بعض الناس رأى كأن يوسف عليه الْسلام ناوله إحدى خفيه فانتبه وقد صار معبراً. وحكي أنّ إبراهيِم بن عبد الله الكرماني رأى كأنّ يوسف عليه السلام كلّمه فقال له علمني مما علمك الله فكساه قميص نفسه فاستيقظ وهو أحد المعبرين. وعن ابن سيرين قالت: رأيت في المنام كأني دخلت الجامع فإذا أنا بمشايخ ثلاثة وشاب حسن الوجه إلى جانبهم فقلت للشاب: من أنت رحمك اللهّ قال: أنا يوسف قلت: فهؤلاء المشيخة قال: آبائي إبراهيم وإسحاق ويعقوب فقلت علمني مما علّمك اللهّ قال ففتح فاه وقال: انظر ماذا ترى فقلت أرى لسانك ثم فتح فاه فقال: انظر ماذا ترى فقلت لهاتك ثم فتح فاه فقال: انظر ماذا ترى قلت أرى قلبك فقال عبر ولا تخف فأصبحت وما قصت علي رؤيا إلا وكأني أنظر إليها في كفّي. ومن رأى يونس عليه السلام فإنّه يستعجل في أمر يورثه ذلك حبسآَ وضيقآَ ثم ينجيه الله تعالى. وهذه الرؤيا تدل على أنّ صاحبها يسرع الغضب والرضا ويكون بينه وبين قوم خائنين معاملة. ومن رأى شعيبَاً عليه السلام مقشعراً فإنّه يذهب بصره فإن رآه على غير تلك الحالة فإنه يبخسه قوم حقه عليهم ويظلمونه ثم يقهرهم. وربما دلْت هذه الْرؤيا على أنّ صاحبها له بنات. ومن رأى موسى وهارون عليهما السلام أو أحدهما فإنّه يهللك على يديه جبار ظالْم وإن رآهما وهو قاصد حرباً رزق الظفر. وحكي أنّ جارية لسعيد بن المسيب رأت كأنّ موسى عليه السلام ظهر بالشام وبيده عصا وهو يمشي على الماء. فأخبرت سعيداً برؤياها قال إن صدقت رؤياك فقد مات عبد الملك بن مروان. فقيل لْه بم علمت ذلك قال: لأنّ الله تعالى بعث موسى ليقصم الجبارين وما أجد هناك إلا عبد الملك بن مروان فكان كما قال. ومن رأى أيوب عليه السلام ابتلى في نفسه وماله وأهله وولده ثم يعوضه الله من كل ذلك ويضاعف له لقوله تعالى: ^^^ ووهَبْنَا لَهُ أَهْلَهُ ومِثْلَهُمْ ^^^. ومن رأى داود عليه السلام على حالته أصاب سلطاناً وقوة وملكاً. ومن رأى سليمان عليه السلام رزق الملك والعلم والفقه فإن رآه ميتاً على منبر أو سرير فإنّه يموت خليفة أو أمير أو رئيس لا يعلم بموته إلا بعد مدة. وقيل من رأى سليمان إنقاد له الولي والعدو كثرت أسفاره. ومن رأى زكريا عليه السلام رزق على كبر ولداً تقياً. ومن رأى يحيى عليه السلام وفق للعفة والتقوى والعصمة حتى يصير في ذلك واحد عصره. ومن رأى عيسى عليه السلام دلت رؤياه على أنّه رجل نفاع مبارك كثير الخير كثير السفر أخبرنا الشريف أبو القاسم جعفر بن محمد بمصر قال حدثنا حمزة بن محمد الكناني قال أخبرنا أبو القاسم عيسى بن سليمان البغدادي قال حدثنا داود بن عمرو الضبي قال حدثنا موسى بن جعفر الرضا عن أبيه عن جده قال الحسن بن علي رضي الله عنهما: رأيت عيسى بن مريم عليه السلام في النوم فقلت يا روح الله إني أريد أن أنقش على خاتمي فما أنقش قال إنقش عليه لا إله إلا الله الحق المبين فإنّه يذهب الهم والغم. وقيل إن رأت امرأة عيسى بن مريم عليه السلام وهي حامل ولدت ابناً حكيماً. ومن رأى مريم بنت عمران فإنّه ينال جاهاً ورتبة منِ الناس ويظفر بجميع حوائجه. وإن رأت امرأة هذه الرؤيا وهي حامل ولدت أيضاَ ابناً حكيماً وإن افترى عليها برئت من ذلك وأظهر الله براءتها ومن رأى أنّه يسجد لمريم فإنّه يكلم الملك ويجلس معه. ومن رأى دانيال الحكيم رزق حظاً وافراً وعلم الرؤيا وظفر بجبار بعد أن تصيبه منه شدة وقيل إنّه يصير أميراً أو وزير أمير. وحكي أنّ أبا عبد الله الباهلي رأى كأنه حمل دانيال على عاتقه فوضعه على جدار وأحياه فكلمه وقال له أبشر فإنّك دخلت في جملة ورثة الأنبياء وصرت إماماً من جملة المعبرين. ومن رأى الخضر عليه السلام دل على ظهور الخصب والسعة بعد الجدوبة والأمن بعد الخوف وقال بعضهم: من رأى كأن بعض الأنبياء ضربه نال مناه في الدنيا ديناً ودنيا ومن رأى كأنّه بنفسه تحول نبياً معروفاً نالته الشدائد بقدر مرتبة ذلك النبي في البلاء ويكون آخر أمره الظفر ويصير داعياً إلى الله سبحانه وتعالى.   رؤيا محمد المصطفى صلى الله عليه وسلم   أخبرنا أبو القاسم عمر بن محمد البصري بتنيس قال حدثنا علي بن المسافر قال حدثنا أحمد بن عبدالرحمن بن وهب قال حدثني عمي. قال أخبرني أبو بشر عن ابن شهاب قال أخبرني أبو سلمة بن عبد الرحمن أنّ أبا هريرة قال: سمعت رسول الله صلى الله عليه وسلم يقول: من رآني في المنام فكأنما رآني في اليقظة فإنّ الشيطان لا يتمثل بي. قال أبو سلمة قال أبو قتادة قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: من رآني فقد رأى الحق. وأخبرنا أبو الحسن عبد الوهاب بن الحسن الكلابي في دمشق قال حدثني أبو أيوب سليمان بن محمد الخزاعي عن محمد بن المصفى الحمصي عن يحيى بن سعيد القطان عن سعيد بن مسلم عن أنس بن مالك. أنّ النبي صلى الله عليه وسلم قال: من رآني في المنام فلن يدخل النار. وحدثنا أبو بكر محمد بن أحمد بن محمد الأصفهاني بمكة حرسها الله تعالى في المسجد الحرام قال حدثنا أبو الحسن محمد بن سهل عن محمد بن المصفى عن بكر بن سعيد عن سعيد بن قيس عن أبيه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: لن يدخل النار من راني في المنام. قال الأستاذ أبو سعد رضي الله عنه: قد بعث الله محمداً صلى الله عليه وسلم رحمة للعالمين فطوبى لمن رآه في حياته فاتبعه وطوبى لمن يراه في منامه فإنّه إن رآه مديون قضى الله دينه وإن رآه مريض شفاه الله وإن رآه محارب نصره الله وإن رآه صرور حج البيت وإن رؤي في أرض جدبة أخصبت أو في موضع قد فشا فيه الظلم بدل الظلم عدلاً أو في موضع مخوف أمن أهله هذا إذا رآه على هيئته. وإن رآه شاحب اللون مهزولاً أو ناقصاً بعض الجوارح فذلك يدل على وهن الدين في ذلك المكان وظهور البدعة وكذلك إن رأى كسوة رثة. وإن رأى أنّه شرب دمه حباً له في خفية فإنّه يستشهد في الجهاد وإن رأى أنّه شرب علانية دل ذلك على نفاقه ودخل في دم أهل بيته وأعان على قتلهم. فإن رآه كأنه مريض ففاق من مرضه فإنّ أهل ذلك المكان يصلحون بعد الفساد وإن رآه عليه السلام راكباً فإنّه يزور قبره راكباً وإن رآه راجلاً توجه إلى زيارته راجلاً وإن رآه قائماً استقام أمره وأمر إمام زمانه وإن رآه يؤذن في مكان خراب عمر ذلك المكان وإن رأى كأنّه يؤاكله فذلك أمر منه إياه بإيتاء زكاة ماله. فإن رأى أنّ النبي صلى الله عليه وسلم قد مات فإنّه يموت من نسله واحد وإن رأى جنازته في بقعة حدثت في تلك البقعة مصيبة عظيمة فإن رأى أنه شيعِ جنازته حتى قبر فإنّه يميل إلى البدعة. وإن رأى أنّه قد زار قبره أصاب مالاً عظيماً وإن رأى كأنه ابن النبي وليس من نسله دلت رؤياه على خلوص إيمانه وإن رأى كأنه أبو النبي عليه السلام دل على وهن دينه وضعف إيمانه ويقينه. ورؤية الرجل الواحد رسول الله صلى الله عليه وسلم في منامه لا تختص به بل تعم جماعة المسلمين. روي أنّ أم الفضل قالت لرسول الله صلى الله عليه وسلم: رأيت في المنام كأن بضعة منِ جسدك قطعت فوضعت في حجري فقال: خيراً رأيت تلد فاطمة إن شاء الله غلاماً فيوضع في حجرك. فولدت فاطمة الحسين عليهما السلام فوضع في حجرها. وروي أنّ امرأة قالت: يا رسول الله رأيت في المنام كأن بعض جسدك في بيتي قال: تلد فاطمة غلاماً فترضعيه فولدت الحسين فأرضعته. فإن رأى النبي صلى الله عليه وسلم قد أعطاه شيئاً من مستحب متاع الدنيا أو طعام أو شراب فإنّه خير يناله بقدر ما أعطاه وإن كان ما أعطاه رديء الجوهر مثل البطيخ وغيره فإنّه ينجو من أمر عظيم إلا أنّه يقع به أذى وتعب. فإن رأى أنّ عضواً من أعضائه عليه السلام عند صاحب الرؤيا قد أحرزه فإنه على بدعة في سمعت أبا الحسن علي بن البغدادي بمشهد علي بن أبي طالب رضي الله عنه يقول: قال ابن أبي طبيب الفقير: كان بي طرش عشر سنين فأتيت المدينة وبت بين القبر والمنبر فرأيت نبي الله صلى الله عليه وسلم في المنام فقلت: يا رسول اللهّ أنت قلت من سأل لي الوسيلة وجبت له شفاعتي قال: عافاك الله ما هكذا قلت ولكني قلت: من سأل لي الوسيلة من عند الله وجبت له شفاعتي قال فذهب عني الطرش ببركة قوله عافاك اللهّ. حكى عبد الله بن الجلاء لمحالة دخلت مدينة رسول الله صلى الله عليه وسلم وبي فاقة فتقدمت إلى قبر رسول الله له فسلمت عليه وعلى صاحبيه رضوان الله عليهما ثم قلت: يا رسول الله بي فاقة وأنا ضيفك ثم تنحيت ونمت دون القبر فرأيت النبي صلى الله عليه وسلم جاء إليّ فقمت فدفع إلي رغيفاً فأكلت بعضه وانتبهت وفي يدي بعض الرغيف. وعن أبي الوفاء القاري الهروي قال رأيت المصطفى صلى الله عليه وسلم في المنام بفرغانة سنة ستين وثلاثمائة وكنت أقرأ عند السلطان وكانوا لا يسمعون ويتحدثون فانصرفت إلى المنزل مغتماً فنمت فرأيت النبي صلى الله عليه وسلم كأنه تغير لونه فقال لي عليه السلام: أتقرأ القرآن كلام الله عزّ وجلّ بين يدي قوم يتحدثون ولا يسمعون قراءتك لا تقرأ بعد هذا إلا ما شاء اللهّ. فانتبهت وأنا ممسك اللسان أربعة أشهر فإذا كانت لي حاجة أكتبها على الرقاع فحضرني أصحاب الحديث وأصحاب الرأي فأفتوا بأني آخر الأمر أتكلم فإنّه قال: إلا ما شاء الله وهو استثناء فنمت بعد أربعة أشهر في الموضع الذي كنت نمت فيه أولاً فرأيت النبي صلى الله عليه وسلم في المنام يتهلل وجهه فقال لي: قد ثبت قلت: نعم يا رسول الله. قال: من تاب تاب الله عليه أخرج لسانك. فمسح لساني بسبابته وقال: إذا كنت بين يدي قوم وتقرأ كتاب اللهّ فاقطع قراءتك حتى يسمعوا كلام الله. فانتبهت وقد انفتح لساني بحمد الله ومنه. وحكي أنّ رجلاً من المياسير مرض فرأى رسول الله صلى الله عليه وسلم ذات ليلة كأنّه يقول له إن أردت العافية من مرضك فخذ لا ولا. فلما استيقظ بعث إلى سفيان الثوري رضي الله عنه بعشرة آلاف درهم وأمره أن يفرقها على الفقراء وسأله عن تعبير الرؤيا فقال معنى قوله لا ولا الزيتونة فإنّ الله تعالى وصفها في كتابه فقال: لا شرقية ولا غربية. وفائدة مالك ارتفاق الفقراء بك قال فتداوى بالزيتون فوهب الله له العافية ببركة استعماله أمر رسول الله صلى الله عليه وسلم وتعظيمه رؤياه. وبلغنا أنّ رجلاً أتى رسول الله صلى الله عليه وسلم في المنام فشكا إليه ضيق حاله فقال له اذهب إلى علي بن عيسى وقل له يدفع إليك ما تصلح به أمرك فقال يا رسول الله بأي علامة قال قل له بعلامة إنّك رأيتني على البطحاء وكنت على نشز من الأرض فنزلت وجئتني فقلت ارجع إلى مكانك. قال وكان علي بن عيسى قد عزل فردت إليه الوزارة. فلما انتبه جاء إلى علي بن عيسى وهو يومئذٍ وزير فذكر قصته فقال صدقت ودفع إليه أربعمائة دينار فقال اقض بهذه دينك ودفع إليه أربعمائة دينار أُخرى فقال اجعلها رأس مالك فإذا أنفقت ذلك ارجع إلي. وذكر رجل يعرف بمرادك من أهل البصرة وكان يبيع الطيالسة قال بعث ساجاً من بعض ولاة الأهواز وكنت أختلف إليه في ثمنه فسب أبا بكر وعمر رضوان الله عليهما فمنعتني هيبته من الرد عليه فانقلبت وأنا مغموم فبت ليلتي كذلك فرأيت النبي صلى الله عليه وسلم في المنام فقلت له يا رسول اللهّ إنّ فلاناً سب أبا بكر وعمر رضي الله عنهما قال ائتني به فجئت به فقال اضجعه فأضجعته فقال اذبحه فتعاظم الذبح في عيني فقلت يا رسوله الله اذبحه فقال اذبحه حتى قالت ثلاث مرات فأمررت السكين على حلقه فذبحته فلما أصبحت قلت أذهب إليه أعظه وأخبره بما رأيت من رسول الله صلى الله عليه وسلم فذهبت فلما بلغت داره سمعت الولولة فقيل إنّه مات. وأتى ابن سيرين رجل غير متهم في دينه قلقاً فقال إني رأيت البارحة في النوم كأني قد وضعت رجلي على وجه رسول الله صلى الله عليه وسلم. فقال له هل بت البارحة مع خفيك قال نعم قال فاخلعهما فخلعهما فكان تحت إحدى رجليه درهم عليه محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم.

Friday, 28 October 2016

علا ج العقم وضعف المبايض والجنس وضعف الحيوانات المنوية عند الرجال والنساء ،وضعف المنناعة الجسم

ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ : " ﻟِﻠَّﻪِ ﻣُﻠْﻚُ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﺍﻟْﺄَﺭْﺽِ ﻳَﺨْﻠُﻖُ ﻣَﺎ
ﻳَﺸَﺎﺀُ ﻳَﻬَﺐُ ﻟِﻤَﻦْ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﺇِﻧَﺎﺛﺎً ﻭَﻳَﻬَﺐُ ﻟِﻤَﻦْ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﺍﻟﺬُّﻛُﻮﺭَ- ﺃَﻭْ
ﻳُﺰَﻭِّﺟُﻬُﻢْ ﺫُﻛْﺮَﺍﻧﺎً ﻭَﺇِﻧَﺎﺛﺎً ﻭَﻳَﺠْﻌَﻞُ ﻣَﻦْ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﻋَﻘِﻴﻤﺎً ﺇِﻧَّﻪُ ﻋَﻠِﻴﻢٌ
ﻗَﺪِﻳﺮٌ " ‏( ﺍﻟﺸﻮﺭﻯ : 49 - 50 ‏)
ﻗﺮﻳﺖ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﻮﺿﻮﻉ ﻋﻦ ﺍﻟﻄﺐ ﺍﻟﻨﺒﻮﻱ ﻭﺃﺧﺬﺕ ﺍﻟﻤﻔﻴﺪ
ﻭﻧﻘﻠﺘﻪ ﻟﻜﻢ ﻭﻗﻮﻟﻮﻟﻲ ﻭﺵ ﺭﺃﻳﻜﻢ :
ﺃﻭﻟﻬﺎ : ﺃﻥ ﻟﻪ ﻗﻮﺓ ﻛﺒﻴﺮﺓ ﺟﺪﺍ ﻓﻰ ﺯﻳﺎﺩﺓ ﺍﻟﺒﺎﻩ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ﻭﻳﻌﻤﻞ
ﻋﻠﻰ ﻧﺸﺎﻁ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻥ ﺍﻟﻤﻨﻮﻯ ﻓﻴﺠﻌﻠﻪ ﻗﺎﺩﺭﺍ ﻋﻠﻰ ﺗﻠﻘﻴﺢ
ﺍﻟﺒﻮﻳﻀﺔ ﻛﻤﺎ ﺃﻧﻪ ﻳﺰﻳﺪ ﻓﻰ ﻗﻮﺓ ﺍﻟﺮﺟﻞ ﻋﻠﻰ ﻣﺒﺎﺿﻌﺔ ﺇﻣﺮﺃﺗﻪ. .
ﻭﻗﺪ ﺛﺒﺖ ﺗﺠﺮﺑﺘﻪ ﻣﻊ ﻣﺮﻳﺾ ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻟﺪﻳﻪ ﻗﺪﺭﺓ ﻋﻠﻰ
ﺍﻹﻧﺠﺎﺏ ﺑﺴﺒﺐ ﺿﻌﻒ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﺎﺕ ﺍﻟﻤﻨﻮﻳﺔ ﻭﺑﻌﺪ ﺗﻨﺎﻭﻟﻪ ﻣﻊ
ﺍﻟﻌﺴﻞ ﻟﻤﺪﺓ ﺷﻬﺮ ﻋﻨﺪﻩ ﻗﻮﺓ ﻓﻰ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻥ ﺍﻟﻤﻨﻮﻯ ﺑﻨﺴﺒﺔ 80%
ﻭﻫﻮ ﻳﻨﻔﻊ ﺍﻟﻤﺮﺃﺓ ﺇﻥ ﺟﻌﻠﺘﻪ ﻓﻰ :
ﺣﻔﺎﺿﺔ ﻭﻟﺒﺴﺘﻬﺎ ﻗﺒﻞ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ﺃﻋﺎﻧﻬﺎ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺤﻤﻞ ﺇﻋﺎﻧﺔ
ﺑﺎﻟﻐﺔ>> )) ﻣﻌﻘﻮﻭﻭﻭﻟﻪ .((
ﻭﺑﺈﻣﻜﺎﻥ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﺍﻟﻠﻮﺍﺗﻰ ﻳﺸﺘﻜﻴﻦ ﻣﻦ ﺿﻌﻒ ﺍﻟﺘﺒﻮﻳﺾ ﻭﻋﺪﻡ
ﺍﻟﺤﻤﻞ ﻋﻤﻞ ﺣﻤﺎﻣﺎﺕ ﻣﺎﺋﻴﺔ ﻣﻦ ﻃﻠﻊ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﻟﻤﺪﺓ 10 ﺃﻳﺎﻡ
ﺻﺒﺎﺣﺎ ﻭﻣﺴﺎﺀ ﺑﻌﺪ ﺫﻫﺎﺏ ﺍﻟﺪﻭﺭﺓ ﺍﻟﺸﻬﺮﻳﺔ ﺑﺴﺘﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺈﻧﻪ
ﻳﻨﻔﻌﻬﻦ ﺑﺈﺫﻥ ﺍﻟﻠﻪ. >>)) ﻏﺮﻳﻴﻴﻴﻴﻴﻴﻴﻴﻴﺐ((
ﻛﻤﺎ ﻳﺴﺘﻔﺎﺩ ﻣﻦ ﻃﻠﻊ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﺷﺮﺍﺏ ﻣﻊ ﺍﻟﻌﺴﻞ ﻓﻰ ﺣﺎﻻﺕ
ﺿﻌﻒ ﺍﻟﻤﻨﺎﻋﺔ ﻭﺍﻻﻧﻴﻤﻴﺎ ﺇﺫﺍ ﺗﻨﺎﻭﻟﻪ ﺍﻟﻤﺮﻳﺾ ﺛﻼﺙ ﻣﺮﺍﺕ ﻓﻰ
ﺍﻟﻴﻮﻡ ﻟﻠﺮﺟﺎﻝ ﻭﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﺃﻳﻀﺎ ﻭﻫﻮ ﻧﺎﻓﻊ ﻣﻦ ﺍﻹﺳﻬﺎﻝ ﻓﻬﻮ
ﻳﻘﻮﻯ ﺍﻟﻄﺒﻴﻌﺔ ﻭﻳﻘﻮﻯ ﺍﻟﻤﻌﺪﺓ ﺃﻳﻀﺎ .
ﻭﺇﺫﺍ ﺍﺧﺬ ﺑﺎﻟﻌﺴﻞ ﻗﻮﻯ ﺍﻟﺠﺴﻢ ﻋﺎﻣﺔ ﻭﺍﻟﻌﻤﻞ ﺍﻟﺠﻨﺴﻲ
ﺧﺎﺻﺔ ، ﻭﺍﺫﺍ ﻭﺿﻊ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﺰﻳﺞ ﻓﻲ ﺍﻟﺮﺣﻢ ﺍﺯﺍﻝ ﺍﻟﻌﻘﻢ ، ﻭﺍﺫﺍ
ﺍﺣﺘﻤﻠﺖ ﺍﻟﻤﺮﺃﺓ ﺑﻪ ﻗﺒﻞ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ﺍﻋﺎﻥ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺤﻤﻞ.
ﻭﻳﻘﻮﻝ ﻋﺎﺷﻮﺭ " ﺍﻥ ﺍﻟﻄﻠﻊ ﻣﻘﻮﻱ ﻟﻠﺠﺴﻢ ﻭﻳﻨﺸﻂ ﺍﻟﻤﺒﻴﺾ
ﻭﻳﻨﻈﻢ ﺍﻟﻄﻤﺚ ﻭﻳﺴﺎﻋﺪ ﻋﻠﻰ ﺗﻜﻮﻳﻦ ﺍﻟﺒﻮﻳﻀﺔ ﻓﻲ ﺍﻻﻧﺜﻰ " .
ﻣﺎ ﻫﻲ ﻣﺤﺘﻮﻳﺎﺗﻪ ﺍﻟﻜﻴﻤﻴﺎﺋﻴﺔ؟
- ﺗﺤﺘﻮﻱ ﺣﺒﻮﺏ ﺍﻟﻠﻘﺎﺡ ﻋﻠﻰ ﺣﻮﺍﻟﻲ 17% ﻣﻦ ﺳﻜﺮ ﺍﻟﻘﺼﺐ
ﻭﺣﻮﺍﻟﻲ 22% ﻣﻦ ﺍﻟﺒﺮﻭﺗﻴﻦ ، 54% ﻛﺎﻟﺴﻴﻮﻡ ﻭﻓﻴﺘﺎﻣﻴﻨﺎﺕ ﺡ ،
ﺏ ﻭﻣﻌﺎﺩﻥ ﻣﺜﻞ ﺍﻟﻔﻮﺳﻔﻮﺭ ﻭﺍﻟﺤﺪﻳﺪ. ﻛﻤﺎ ﻳﺤﺘﻮﻱ ﻋﻠﻰ
ﻫﻮﺭﻣﻮﻥ ﺍﻻﻳﺴﺘﺮﻭﻥ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻨﺸﻂ ﺍﻟﻤﺒﻴﺾ .
ﻭﻣﺎﺫﺍ ﻗﺎﻝ ﻋﻨﻪ ﺍﻟﻄﺐ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ؟-
ﻟﻘﺪ ﺍﺛﺒﺘﺖ ﺍﻻﺑﺤﺎﺙ ﺍﻟﺘﻲ ﺍﺟﺮﻳﺖ ﻋﻠﻰ ﻟﻘﺎﺡ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﺑﺄﻧﻪ ﻓﻲ
ﻣﻘﺪﻣﻪ ﺍﻟﻤﻘﻮﻳﺎﺕ ﻟﻠﺠﺴﻢ ﻟﻜﺜﺮﺓ ﺍﻟﻤﻮﺍﺩ ﺍﻟﺪﻫﻨﻴﺔ ﻓﻴﻪ ﺑﺎﻻﺿﺎﻓﺔ
ﺇﻟﻰ ﺍﺣﺘﻮﺍﺋﻪ ﻋﻠﻰ ﻫﻮﺭﻣﻮﻥ ﺍﻻﻳﺴﺘﺮﻭﻥ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻨﺸﻂ ﺍﻟﻤﺒﻴﺾ
ﻭﻳﻨﻈﻢ ﺩﻭﺭﺓ ﺍﻟﻄﻤﺚ ، ﻭﻳﺴﺎﻋﺪ ﻋﻠﻰ ﺗﻜﻮﻳﻦ ﺍﻟﺒﻮﻳﻀﺔ . ﻭﻗﺪ
ﻓﺼﻠﺖ ﻣﺎﺩﺓ ﺍﻟﺮﻭﺗﻴﻦ ﺍﻟﺘﻲ ﻳﺘﻜﻮﻥ ﻣﻨﻬﺎ ﻋﻘﺎﺭ ﻳﻘﻮﻱ ﺍﻟﺸﻌﻴﺮﺍﺕ
ﺍﻟﺪﻣﻮﻳﺔ ﻓﻲ ﺟﺴﻢ ﺍﻻﻧﺴﺎﻥ ﻭﻳﺤﻔﻈﻬﺎ ﻣﻦ ﺍﻻﻧﻔﺠﺎﺭ ، ﻭﺑﺬﻟﻚ
ﻳﻤﻨﻊ ﺍﻟﻨﺰﻑ ﺍﻟﺪﺍﺧﻠﻲ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﺼﻴﺐ ﺍﻟﻤﺼﺎﺑﻴﻦ ﺑﻀﻐﻂ ﺍﻟﺪﻡ
ﺍﻟﻤﺮﺗﻔﻊ ﻭﺍﻟﺴﻜﺮﻱ ﻭﺩﺍﺀ ﺍﻟﺤﻔﺮ. ﻳﻘﻮﻝ ﻗﺒﻼﻥ ﻣﻜﺰﻭﻝ ﺍﻥ ﻣﻠﻌﻘﺔ
ﺻﻐﻴﺮﺓ ﻣﻦ ﻏﺒﺎﺭ ﻟﻘﺎﺡ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﺗﺆﺧﺬ ﺻﺒﺎﺣﺎً ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺮﻳﻖ ﻣﻊ
ﻗﻠﻴﻞ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﺴﻞ ﺗﻔﻴﺪ ﻓﻲ ﺗﻬﺪﺋﺔ ﺍﻻﻋﺼﺎﺏ ﺍﻟﻤﺘﻮﺗﺮﺓ.
ﻭﺻﻔﺔ ﺗﺴﺎﻋﺪ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺤﻤﻞ ﺑﺈﺫﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﻊ ﺗﻨﺸﻴﻂ ﺍﻟﻤﺒﺎﻳﺾ
ﻣﻠﻌﻘﺔ ﺻﻐﻴﺮﻩ ﻣﻦ ﺣﺒﻮﺏ ﻟﻘﺎﺡ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﻣﻊ ﻣﻠﻌﻘﺔ ﻋﺴﻞ ﺍﺻﻠﻲ
ﺗﺤﻤﻴﻠﻪ ﻗﺒﻴﻞ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ، ﻭﻣﻠﻌﻘﺔ ﺻﻐﻴﺮ ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻠﻴﺐ ﺍﻟﻄﺎﺯﺝ
ﻭﺍﻟﻌﺴﻞ ﻓﻲ ﻛﻞ ﺻﺒﺎﺡ .
ﺍﻟﻄﺮﻳﻘﻪ ﻫﻰ ﻣﻠﻌﻘﺘﻴﻦ ﻣﻦ ﺑﻮﺩﺭﻩ - ﺍﻟﺒﺎﺭ - ﻟﻠﻘﺎﺡ ﺍﻟﻨﺨﻞ ﻋﻨﺪ
ﻣﺤﻼﺕ ﻭﺍﺩﻯ ﺍﻟﻨﺤﻞ ﻳﻜﻮﻥ ﻣﻌﻘﻢ ﻭﻧﻈﻴﻒ ﻭﻣﻠﻌﻘﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﺴﻞ
ﻳﺨﻠﻄﻦ ﺟﻤﻴﻌﺎ ﺣﺘﻰ ﻳﻜﻮﻥ ﻛﻮﺭﻩ ﻭﺍﺫ ﻛﺎﻥ ﺳﺎﺋﻞ ﻣﻤﻜﻦ ﺍﻥ
ﺗﻀﻴﻔﻴﻦ ﻣﻦ ﺍﻟﺒﺎﺭ ﺣﺘﻰ ﻳﻜﻮﻥ ﺳﻤﻴﻚ ﻭﻳﻮﺧﺬ ﻣﻨﻬﺎ ﻗﺪﺭ ﺣﺒﻪ
ﺍﻟﻔﻮﻝ ﺍﻭ ﺍﻟﺘﺤﻤﻴﻠﻪ ﻭﺗﻮﺿﻊ ﻓﻰ ﺍﻟﺜﻼﺟﻪ ﺣﺘﻰ ﻻﺗﺴﻴﺢ ﻓﻰ
ﺍﻟﺠﻮ ﺍﻟﺤﺎﺭ ﻭﺗﻮﺿﻊ ﻗﺒﻞ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ﺑﻨﺼﻒ ﺳﺎﻋﻪ ﻭﺗﻨﺎﻣﻴﻦ ﻋﻠﻰ
ﻇﻬﺮﻙ ﺍﻟﻤﺪﻩ ﺳﺎﻋﺘﻴﻦ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﺠﻤﺎﻉ ﻭﺍﺳﺘﻤﺮﻯ ﻋﻠﻰ ﺷﺮﺏ ﺍﻟﺒﺎﺭ
ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻠﻴﺐ ﻓﻰ ﺍﻟﺼﺒﺎﺡ ﺍﻟﻤﺪﻩ 3 ﺷﻬﺮ ﻷﻧﻪ ﻣﻨﺸﻂ ﺍﻟﻠﻤﺒﺎﻳﺾ
ﻭﻗﺖ ﺍﻟﺘﺒﻮﻳﺾ ﻋﻠﻰ ﺣﺴﺐ ﺩﻭﺭﺗﻚ ﻣﻦ12 ﺍﻭ14 ﻣﻦ ﺑﺪﺍﻳﻪ
ﺍﻟﺪﻭﺭﻩ.
ﻭﺻﻔﺔ ﺍﺧﺮﻯ :
ﺗﺪﻫﻦ ﺍﻟﻤﺮﺃﺓ ﺑﻮﺿﻊ ﻋﺴﻞ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﻬﺒﻞ ﻳﻮﻣﻴﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﺼﺒﺎﺡ.
ﺗﺘﻮﻗﻒ ﻋﻨﺪ ﻧﺰﻭﻝ ﺍﻟﺪﻭﺭﺓ. ﺗﺒﺪﺍ ﻣﻦ ﺟﺪﻳﺪ ﺑﻌﺪ ﺍﻧﺘﻬﺎﺀ ﺍﻟﺪﻭﺭﺓ

Adalin shugaba


RANAR ALKIYAMA KOWA YANA CEWA TAKAI
NA NAKE...TAKAI NA NAKE....SHIKUMA
SHIKADAI NE ZAKAJI YANA CEWA ALUMMATA-
ALUMMATA,SHIE NE WANDA AKA HAIFE SHI
MARAYA,KUMA YARAYU RAYUWA
MADAUKAKIYA,MAI MATUKAR DARAJA,YAI
MUTUWA WADDA BABU WANDA YATABA
SAMUN IRINTA,SHINE SHUGABAN ALUMMA
ADALI WANDA BABU IRINSA,BAATABAY
IBA,KUMA BAA TABA SAMUBA,WANNAN SHINE
MANZAN ALLAH {S.A.W}.

Tambaya!!!!????

Assalam alaikum barka da warahaka dafatan kana lafiya,allah ya sakama da alkhairi da da hidimar da akeyi da damu.don allah ataimaka mani nidai ahlis sunna ne kuma na dan haura shekara ashirin kuma arayuwata bantaba zinaba wallahi,amma anyi mani gwaji yanzu haka ina dauke cutar hiv don allah ko akwai taimakon da zaka yimani.don allah ataimaka mani ina cikin wani hali.bissalam
Wa.salam
Lalle gaskiya kana cikin jarabawa to zan taimakama kuma inshaa Allah kobaka warke duka ba zaka samu sauqi kuma kayi duk abinda wanda yake da lafiya keyi kamar kowa.
Da farko kasa a ranka cewa lalle Allah mai jaraba bayinsane kuma Allah bai taba jaraba bawansa sai ya kankare masa wasu zunubbai koda kuwa jarabawar targade ne. Allah ka bamu ikon cin jarabawoyin mu,Ameen
Abu na biyu da ya kamata ka yi shine ka rika azumi duk alhamis da attanin ko kuma rana daya a sati alhamis ko attanin saboda azumi na magance matsaloli na zahiri da na 6oye, manzon Allah (S.A.W) yace: " Allah Ya wajabata a zumi a kawunan mu, da kuma wayanda suka gaba cemu, don yakara mana karfin imani, takawa, ya kuma
nisantar da mu daga sa6awa Allah da kauce wa zunubbai, ya kuma bamu kariya daga cututtuka na zahiri da na badiri, da kuma bamu kariya daga
rashin lafiya fadar Allah
madaukakin sarki
Abuna ukku kuma shine ka samu zuma mai yawa (kamar kofi 3) ka sanya garin H/sauda cokali 7 garin Zaitun cokali 4.
Garin zogale cokali 3. Ka sanya citta da kayan Kamshi aciki. sannan ka gauraya ka rika shan cokali 2 safe da rana da yamma kafin cin abinci.
Abu na hudu shine ka nemi madarar Rakumi ko nonon sa ka rika shan kofi daya kafin ka kwanta.. Kayi haka wata ukku kaje a sake aunaka Allah yasa Adace Ameen.

Aljanin bayi khadimul hammam

YADDA AKE MAGNCE (KADIMUL
HAMMAM)ALJANIN BAYI.
*************************
Wannan nau'in aljani wanda ke zama a toilet, ko kuma wajen kazanta, ga hanyar da ake bi dan a magance matsalar sa.
* 1-SURATUL BAKARA
* 2-SURATUL KALAMI KUMA TANA KONE IRIN WANNAN NAU'IN JINNU.
*3-MARA LAFIYAR YARIKA TSAFATCE JIKINSA,DA KAYANSA,DA MAZAUNINSA.
*4-MURA LAFIYA YARIKA YAWAN YIN ADO,DASA TURARE,AMMA MATA AGIDA KADAI,BANDA WAJE.
SABODA MANZAN ALLAH (SAW)YACE BAYA HALLATTA GAMACE TASA TURARE KUMA SANNAN TAFITA,IDAN KUMA TAYI HAKA TO TASANI TAZAMA DAI-DAI DA MATAR AURAN DATA FITA DAGA GIDAN TA TAJE TA AIKATA
ZINA ALLAH YA KYATA ALLAH YATSARE.
DON HAKA MACE ZATARIKA YINE AGIDA KADAI.
*5-MARA LAFIYA YAKIYAYE LADUBAN SHIGA BAYI.
SANNAN AKWAI WANI KEBAN TACCE NA IRIN WANNAN NAU'IN NA ALJANI: YANA KUMA DAGA KAFIRCIN WANNAN NAU'IN NA ALJANI,WANI LOKACI YAKAN BAYYANA
ABAYI KODAI YARIKA DUKAN MUTUM,KO KUMA DON YA TSORATAR DASHI. KO KUMA DON SAURARON ALQURANI
DAYA KEYI,KO KUMA AZKAR.
"SABODA AKWAI WANI MUTUM WATA RANA YACE YANA DA MATA WANDA TAKE GANIN IRIN
WANNAN ALJANI ABAYI,YANA ZAMA AGEFEN ABIN WANKAN TA, YARIKA YIMATA MAGANA
ALOKACI LOKACI,SANNAN YAHANA. TA TARIKA
KWANCIYA TARE DA MIJINTA.
SANNAN KUMA WANI LOKACI YARIKA TSORATAR DA ITA,SANNAN WANI LOKACI MA
SAI YARIKA DUKANTA ABAYI SANNAN MIJIN
NATA YANAJIN EHUNTA,DA KUMA KARAR DUKA
AMMA DAYA RUGO YABUDE KOFAR BAYIN SAI
YAGA BAKOWA YA GUDU"
ALLAH YAKYAU TA KUMA YA TSAREMU DAGA SHARIN IRIN WANNAN NAU'IN ALJANI.
YANA DAGA KARIN HANYAR MAGANCE WANNAN ALJANI
1-MUTUM YARIKA YIN ADUAH IRIN WANDA ANNABI YAKOYAR WAJAN SHIGA BAYI,DA FITA,DA KUMA LADUBAN SHIGA BAYIN.
SANNAN ASAMI WANI DAGA MUTANAN GIDAN SAI YAI NUNI SAITIN BAYIN DA HANNUNSA,NA DAMA KO KUMA DAN YATSANSA DAYA NA DAMA, DA NIYYAR KORAR WANNAN
ALJANIN MUSAMAN IDAN ANA GANINSA ABAYI,SANNAN SAI YA KARANTA WADANNAN
AYOYI KAMAR HAKA:
1-AYATUL KURSIYU.3
2-ALHUMMAZAH. 7
3-AZALZALAH. 3
INSHA ALLAHU BAZA'A KARA SAMUN KOMAI BA
KO KUMA AGANSHI..
WALLAHU A'ALAM

Monday, 24 October 2016

Faidar zaitun ga lafiyar dan adam

Shi dai ZAITUN wani nau'in dan icce da yake zuwa
da kalar tsanya ko makamancinta.
zaitun ya zamo iccensa maganine ganyensa
maganine hakama dan iccen(zaitun) maganine ana
nikasa idan ya bushe anakuma matsesa ayi mai
dashi wanda kuma akwai dadin dandano idan
akayi sanwa dashi gakuma magani kala daban-
daban daga cutukanda ke damun dan'adam.
hasalima Allah S.W.T yayi rantsuwa dashi inda
yakecewa Bismillahir Rahmanir Rahim
ﻭﺍﻟﺘﻴﻦ ﻭﺍﻟﺰﻳﺘﻮﻥ .
MAGANINDA YAKEYI:daga cikin magungunanda
yakeyi wato wurin amfanar da jikin dan'adam
akwai:-
KARA KARFIN HANJI,KARFIN ZUCIYA DA
LAFIYARTA,MAGANIN SIHIRI,CUTAR DA
ALJANI,DAKUMA FITARDA ABIN DA ALJANI
YASAKAWA MUTUM CIKIN JIKI.
YADDA AKE HADASA DONYIN MAGANI.
Anaso garin zaitun ahadasa da zuma arika shan
cokali ukku safe,rana dakuma dare. ana hada
garinsa da nonon rakuma ashanye
gabadaya,anakuma hadasa da mansa da zuma da
garin h/sauda arika sha. ana amfani da mansa
cikin abinci kokuma asoya ayaba da mansa azuba
cikin abinci ko aci hakama ana shan mansa zalla
ko shafawa hakakuma ana dan dafa mansa sai
ashafa agashi bayan anwarwaresa abasa rabin
awa kana awanke kuma in anzo kitso ayi da
mansa. wannan kadan kenan daga amfaninsa da
maganinsa.
Akarshe,gawanda yakeson tambaya akan yadda
zaiyi amfani da Garin zaitun ko dansa ko mansa
don magance wata cuta saiya tambaya.

Faidar dangane da itaciyar shajaratu Maryam


SHAJRATU MARYAM / ﺷﺠﺮﺓ ﻣﺮﻳﻢ/ ﻛﻒ ﻣﺮﻳﻢ
Shajratu Maryam wata itaciya ta flower mai yado
mai fitowa cikin ta siffar flowers kanana wadda tafi
yawa akasashe irinsu S/arabia,arewacin africa
(north Africa), iran dakuma Pakistan.
ita Shajratu tana fitowa ne da ganyaye,'ya'ya
dakuma karan icce(woody parts) wadda tafi yado
alokacin February zuwa April na kowace shekara.
Kasashen duniya da dama irinsu Malaysia suna
amfanida ita tunsama da shekaru daruruwa.
akashen dadama hakan sunanta yake misali ana
kiranta shajratu maryam,keff maryam,hand fatima
r.a(wato lallen fatima/shukar fatima r.a(yar
manzon Allah Saw) kamar yadda kuma ake
jinginata da sunan Maryam mahaifiyar Annabi Isah
A.s kuma har a bible akwai sunan wannan itaciya.
MAGUNGUNANDA TAKEYI.
shajratu maryam tana magunguna da dama gasu
kamar haka:
Kara karfin gabobi,maganin sanyi,wanke ciki,fito
da
fitsari cikin sauki,ciwon ido,lafiyar mai
jego,daidaita
jinin haihuwa,ciwon mara,karfin namiji(wurin
jima'i),fitar da aljani,maganin kuraje da
ciwuka,yoyon fitsari,fitarda sihiri na cikin ciki,kara
kuzari,rashin cin abinci,ciwon gabbai dss.
Likitocin zamani da sunyi bincike kan shajratu
maryam sun gano tana dauke da sinadaran
calcium, magnesium, potassium, zinc,iron. kuma
duk inda aka samu iccenda ke hade da sinadarin
calcium da magnesium to suna gyara gabbai sosai
da lafiyar jiki,sai gashi shajratu maryam ta hadasu.
Ana hada Garin shajratu maryam da man zaitun da
zuma arika don magance cututtuka da dama da
muka ambata asama,dakuma kariya daga
cututtuka. ana matsa ruwan ganyen shajratu
maryam ga mai ciwon ido da lafiyar idon koyin
farinsa.
Ana jikata ma asha ruwan donyi maganin sihiri da
ciwon gabbai,ana hadata da h/sauda da zuma
asha don korar shedanun aljannu da magance
sihiri. ana hadata da man zaitun ashafa ga ciwo
ko targade ko karaya. ana dafata da kanumfari
azuba asha kamar shayi don karin karfin da namiji
da kara masa ni'ima hakama dafa ita kadai asha
shima yana kara karfin namiji dakuma maganin
sanyi. hakama shanta na fito da fitsari cikin sauki.
ga wanda baya cin abinci zai iya zuba garinta cikin
abinci ko yasha da zuma.
Allah yasa adace.amin

Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.
Email :markazusalaf@yahoo.com
Whatsapp no. 08062264060/08152753609

Amfanin jimai ga maaurata

amfanin jima'i ga lafiyar ma'aurata. Hakika Allah
(S.W.A.) yasa albarka a cikin rayuwar aure. Toh
albishirinku ma'aurata da matasa masu shirin
zama anguna da amare. Aure nada muhimmanci
sosai ga rayuwar 'dan adam. Aure sunnar
Annabin muce (S.A.W.), ibadane, more
rayuwane, kwanciyar hankaline, mutumcin 'dan
adam da kuma kariya. Wadannan abubuwa da
muka zayyana akwai hanyoyin da akebi na
Musulunci domin a cimma nasarar samun su a
cikin aure, haka kuma bayanin kowanensu na
bukatar sharhi mai fadi na ilimi. Don haka sai
anemi bayanan malaman sunnah. Adaidai
wannan wurin, zamu takaita kan mu wajen
bayanai akan amfanin jima'i ga lafiya: ma'ana-
abunda zaka iya moruwa dashi na lafiya da
jima'i ke amfanarwa. Ko shakka babu, fahimtar
wannan mas'ala zai iya baka damar sanin
hanyar halas da zaka iya magance wasu
matsalolin lafiya ta hanyar saduwa da iyalinka.
Haka kuma, zaya sanya ka cikin mamaki da
fahimtar rahamar Allah madaukakin Sarki
akanka. Daga cikin wannan abubuwa da jima'i
ke maganinsu sun hada: rage hawan-jini (BP),
rage wahala, karfafa garkuwar jiki, gyara maniyyi
da sauransu.
1. RAGE HAWAN-JINI :
Abisa wasu bayanai masu inganci da muka
tattaro na wasu masana kimiyya, yin jima'i
tsakanin ma'aurata na taimakawa wajen rage
hawan-jini a lokacin da yake hauhawa.
2. HUCE WAHALA:
Idan maigida ya dawo aiki ya shawo wahalar
aikin ofis, ta kasuwa ko wata wahala mai wuyar
gaske kuma ya naso ya huta, toh sai yayi
wanka, yaci abinci, ya kuma sha ruwa ko lemu,
sa'annan ya sadu da iyalinsa. Ko shakka babu
zai samu wani irin hutu da bacci mai dadi da
kuma
debe wahala. Jima'i na rage 'stress' da
'pressure' sosai.
3. KARFAFA GARKUWAR JIKI:
Binciken wasu masana kimiyya ya nuna cewa,
mutane (magidanta) masu yin jima'i akai-akai
sunfi yawan sinadarin "antibody" a cikin jikinsu
fiye da wanda basu yin jima'i kamar yawan
nasu. Shi dai wannan sinadari amfaninsa shine
kare jikin 'dan adam daga cututtuka (germs,
viruses and other intruders) masu kai farmaki a
cikin jiki su cutar da lafiya- wato garkuwane ga
jikin 'dan adam . Toh saidai yana da kyau
mutum ya yawaita cin abincin dazai kara masa
lafiyar jima'i kamar yanda muka bayyana a can
baya . Kuma mutum ya rinka hutawa don samun
cikakkiya lafiya da ni'ima.
4. GYARA MANIYYI:
Mutum mai saduwa da iyalinsa akai-akai, ilimi
ya nuna cewa maniyyinsa na kara inganci da
lafiya. Zaya samu sabon maniyyi ya zubda
tsohon maniyyi. Hakan zai iya taimakawa sosai
wajen saurin samun juna biyu ga iyalinsa. Haka
kuma, sabunta saduwa da uwargida na kara
mata sha'awa da ni'imar ruwa (vaginal
lubrication) domin saduwa da maigida cikin
sauki da santsi. Wannan rahotone daga wata
mai ilimi akan kiwon lafiya (Assistant clinical
professor of obstetrics and gynecology at
Northwestern University's Feinberg School of
Medicine in Chicago).
5. RAGE CIWO:
Jima'i na rage radadin ciwo kamar irin na ciwon
jiki ko na baya da sauransu. A lokacin da mutum
yayi inzali, jikinsa na samarda wani irin sinadari
(hormone oxytocin), wannan sinadari yana
taimakawa sosai wajen samarda wani sinadarin
kuma (endorphins) wanda keda tasiri kamar na
maganin "aspirin" da "panadol" (pain relievers)
masu rage zafin ciwo. Jima'i magani me mai
karfi na ciwo. Idan mutum yanaso ya gane
gaskiyar wannan zance, a lokacin da yake jin
wani ciwo a jikinsa, ya saurara yaji idan akwai
ciwon lokacin yake kawowa (inzali).
6. GYARA ZUCIYA:
Masana kimiyya sun bayyana jima'i a matsayin
wani nau'in motsa-jiki (exercise). Motsa jiki
nada muhimmanci sosai ga lafiyar mutum. Yana
gyara lafiyar zuciyar 'dan adam da kuma kare ta
daga cututtuka masu kai farmaki. Yana sanya
gudanar jini a zuciya da sauran jiki yanda ya
kamata domin samun cikakkiyar lafiya.
7. RAGE KIBA:
Yawan jima'i nasa rama. Kada mu manta da
cewa jima'i wani nau'i ne na motsa-jiki.Yana
kone sinadaran kuzari (calories) wanda
taruwarsu da yawa a jiki ba tare da amfani dasu
ba ke jaza kiba (weight gain). Jima'i na tsawon
rabin awa na kone/amfani da kimanin 75 ko 150
na
sinadarin. Anyi kiyasin cewa mutum na kone
sinadarin
kimanin 129 yayinda yake tafiya a kasa tsawon
rabin awa.Yawan kiba nada illa sosai ga lafiya.
Yana haddasa ciwuka kamar na zuciya, ciwon
suga da ciwon kafafu ko gabbai. Toh masu kiba
ga wata dama ta samu - Jima'i hanyace ta rage
kiba.
8. GYARA FATA:
Fata tayi kyau da kala mai kyau mai alamun
lafiya.
9. GYARA MAFITSARA:
Yana gyara lafiyar mafitsarar mata domin rike
fitsari da sauransu dai mutakaita.
Wadannan bayanai da suka gabata basa yin
nuni cewa mutum ya yawaita yin jima'i da
iyalansa. Yawan yin jima'i na iya sanya mutum
ya tsotse ya kuma rasa wasu sinadarai masu
muhimmanci a jikinsa. Nemi Karin bayani daga
malaman addini da kuma likitoci akan a dadin
yawan jima'i da mutum yakamata ya rinka yi a
sati don cikakkiyar lafiya da ni'ima. To amma
adadin
yawan a sati yasha bamban tsakanin mutane ta
fuskar shekarunsu, yanayin halittar su da kuma
lafiyarsu
da kuma wasu sauran dalilan na daban.
Ku biyo mu a KALUBALE GA MA'AURATA –
KASHI NA 5 domin jin amsoshin wadannan
matsaloli kamar haka:
1. Shin ko girman al'aurar namiji nada alaka da
gamsasshen jima'i ga matarsa?
2. Shin tsawo ko kaurin mazakuta ne yafi
muhimmanci?
3. Minene tsayin ko kaurin da ake bukata ga
maigida, kuma yaya ake awonsu don mutum
yasan nashi?
4. Toh minene mafita ga wanda yake da kasa da
abunda ake bukata na tsawo ko kauri(gwabi)?
Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.

Faidar da zogale ta kunsa ajikin dan adam

AMFANIN ZOGALE GA JIKIN 'DAN
ADAM
Zogale
(Moringa oleifera) itaciya ce mai ban mamaki
dangane
da amfaninta ga lafiyar 'dan adam. Allah
(S.W.T.) yasa albarka da waraka ga
wannan itaciya. Zogale abinci ne mai romon
sinadaran lafiya a bayan kasa, baza'a iya kwatanta
shiba da sauran ganyaye ta fuskar amfaninsa ga
lafiyar 'dan adam. Wannan dalili yasa wasu ke
kiransa da suna ITACIYAR RAYUWA ( The tree of
life). Ganyen zogale na kunshe da romon
sinadari mai yawa na VITAMIN A (wanda ke
karama idanun 'dan adam lafiya da gani) fiye da
VITAMIN A dake cikin karas har sau 4. Ganyen
zogale haka kuma yana da sinadari mai yawa na
CALCIUM (mai sanya qashi da hakoran 'dan
adam kwari da lafiya) fiye da yawan na cikin
madara linki 4. Yana da sinadarin
VITAMIN C (wanda ke karfafa garkuwar jikin 'dan
adam domin fada da cututtuka masu kai farmaki
ga lafiyar mutum),
yanada wannan sinadarin mai yawa fiye da irin
wannan sinadarin dake cikin lemu har linki 7.
Haka kuma yanada sinadarin PROTEIN (sinadari
mai gina jikin 'dan adam), fiye da na cikin madara
sau 2. Bugu da qari, yana da VITAMIN E
(sinari mai gyara fata da lafiyar fata). Masana
ilimin kimiyya da bincike akan wannan itaciyar
lafiya sun bayyana cewa ZOGALE/ZOGALA nada
wadannan magunguna:
-Yana daidaita sukari cikin jini.
-Yana rage hawan-jini
-Yana taimakama mace mai shayarwa da ruwan
nono.
-Yana kashe kwayoyin cutar bakteriya (bacteria).
-Yana saukake narkewar abinci a ciki.
-Yana wanke ciki, musamman idan aka cishi kafin
aci komai.
-Yana kare lafiyar hanta da koda.
-Yana taimakawa da kuzari ga jikin mutum.
-Yana rage kiba.
-Yana gyara kwalwa.

Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.

Amfanin zaitun dangane da lafiyar dan adam, da kuma magani.

Amfanin Man-Zaitun ga Lafiya ( a
takaice)
Man-zaitun ( Olive oil/ Olea europea ) wani irin
nau'in mai ne da ake samarwa daga 'ya'yan
itaciyar zaitun (Olive tree). Ana amfani dashi
wajen girki, gyaran fata, magani, hada sabullai da
kuma man-fitila ( a gargajiyance). Man-zaitun ana
amfani dashi a 'kasashen duniya da dama,
musamman kasar Spain, France (Faransa), Italy,
Greece (kasar Girka), Syria, Lebanon, Egypt,
Libya,Tunisia, Algeria, Morocco da sauransu. Toh
amma kasashen da suka fi yawan amfani dashi
sune Portugal, Spain, Italy da Greece. Daga
shekara ta 2000 zuwa ta 2009, kasashe 3 da suka
fi yawan samar dashi sune: 1. Spain 2. Italy 3.
Greece. Kasar Syria itace ta 4 , sai mai-bimata
kasar Tunisia, a matsayin ta 5.
Sabili da muhimmancin itaciyar zaitun, Allah
Madaukakin sarki, Mai -halittu ya ambace ta a
cikin Al-Qur'ani Maigirma - Surat At- Tin da Surat
An- Nur.
Man-zaitun nada amfanin sosai ga lafiyar 'dan
adam. Binciken ilimin kimiyya ya nuna cewa yana
da amfani kamar haka:
1. Yana 'karfafa garkuwar jiki ( domin yaki da
kwayar cutar biras, bacteriya, fangas (fighting
virus, bacteria, fungus etc.) da sauransu.
Wadannan cututtuka suke haddasa matsalolin
lafiya da dama, kamar irinsu ciwon-anta, tetanus
da cin-ruwa.
2. Yana da sinadarai masu bada kariya daga
kamuwa da ciwon daji (rich in antioxidant
subtances).
3. Kariya daga cututtukan zuciya - yana rage
yawan sinadarin kolestirol (reducing high
cholesterol) wanda idan yayi yawa a cikin jini yake
da illa ga zuciya.
4. Rage hawan jini (reducing high blood
pressure).
5. Taimako ga masu ciwon-suga (helping diabetic
patients).
6. Kariya daga ciwon jiki (sanyin jiki) dana gabobi
(anti-rheumatism & arthritis).
7. Inganta lafiyar zuciya (improving heart's
function esp. to older people whose hearts are
weak due to aging) musamman ga tsofaffi wanda
zuciyar su ta fara rauni wajen aiki saboda tsufa.
Yana gyara zuciya da quruciya.
8. Kariya daga ciwon daji dake shagar fata
( protection from skin cancer).
9. Inganta lafiyar qashi. (improving bone health).
10. Inganta lafiyar kwalwa wajen koyon wani abu
kamar karatu ko rike karatun, musamman ga
manya (improving cognitive function) da
sauransu.
Ana iya amfani da man-zaitun kamar haka:
~ Asha cikin babban cokali sau 2 a rana - safe da
rana, cokali daya a kowane lokacin.
~ Ayi girki dashi a matsayin man girki ko a zuba
cikin abinci bayan girki.
~ Manshafawa kamar sauran man amfani na jiki.
~ Giris ga ma'aurata (sex lubricant). Bugu da kari,
zai kuma bada kariya daga cututtuka.
~ Ciwon-kunne, digo 2 ko 3 na man a cikin
kunne.
~ Da sauran wasu hanyoyin na inganta lafiya.
Allah Yasa mudace Ameen.

Ciwon sugar da illolinsa

Gabatarwa: Jikin 'dan adam na bukatar wani irin
nau'in sinadarin suga (glucose) dake cikin jini
domin aiwatar da wasu daga cikin manya-manyan
ayyukan da suka shafi lafiyar jikin. Suga (glucose)
na bayarda kuzari (energy) ga jikin 'dan adam
wanda ake bukata wajen narkarda abinci da kuma
rayuwar 'kananan halittun da suka tattaru yawa
sukayi ginin jikin 'dan adam ko halittarsa tamkar
bululluka [tubali] (cells). Wannan sugan 'glucose'
shine makamashin dake bawa jikin 'dan adam
kuzari domin rayuwa. Kuma ana samun sa ne
daga abincin da muke ci - wato nau'in abinci mai
samarda kuzari (carbohydrate), kamar irinsu gero,
dawa, masara ,shinkafa da sauransu. Kwalwa
(brain), wayoyi ko hanyoyin sadarwar kwalwa a jiki
(nerves) da kuma wasu jajayen halittun jini
( developing red blood cells) , duk kaninsu suna
amfani da wannan makamashi (glucose) domin
samun rayuwa.
Ciwon-suga (diabetes) cutace wadda suga
(glucose) dake cikin jini yake haurawa sama -
wato suga yayi yawa a cikin jini. Yawansa nada
illa ga lafiya. Dalilin yawansa na faruwa ne sabili
da jikin mutum baya samarda da wani sinadarin
kemical mai suna 'insulin' ( = type 1 diabetes) , ko
jikin ne baya amfani da 'insulin' yadda ake so, ko
kuma ma jikin baya samar da 'insulin' da kyau
[wato isasshe] ( = type 2 diabetes). Idan har babu
'insulin' tofa sugan 'glucose' zai cigaba da taruwa
da yawa cikin jini har yayi illa ga lafiya. Sinadarin
'insulin' (a hormone), saifar 'dan adam ce ke
samar dashi (pancreas). Amfanin sinadarin
'insulin' shine daukar sugan 'glucose' dake cikin
jinin zuwa cikin 'kananan halittun da sukayi ginin
jikin 'dan adam (cells) domin samun kuzari gare
su da cigaban rayuwa. Idan babu 'insulin' ko baya
aiki yanda ake bukata to suga fa zai cigaba da
taruwa cikin jini yayi yawa har ya haddasa
munanan matsaloli ga lafiya. Sugan zai iya yin illa
ga idanu, koda, wasu jijiyoyin jini da kuma
wayoyi/hanyoyin sadarwar kwalwa a jiki. Ciwon-
suga zai iya haddasa cutar zuciya, mutuwar
sashen jiki koma ya jaza yanke kafar marar-
lafiyar. Idan ciwon yayi 'karami zai iya haddasa
matsalar 'kashi da gabobi, matsalar fata, matsalar
narkewar abinci, rashin karfin mazakuta, matsalar
hakora da dasashi. 'Type 2 diabetes' ,wato nau'in
ciwon-suga na 2 da mukayi bayani (wanda jiki
baya amfani da 'insulin' yadda ya dace) shine
nau'in ciwon-suga da yafi yawa ga mutane da
dama fiye da nau'in ciwon-suga na 1: 'type 1
diabetes' (wanda mu kace jiki baya samarda da
sinadarin 'insulin').Alamomin Ciwon Alamomin
Ciwon-suga Nau'i na 1 (type 1 diabetes
symptoms):
• Yawan jin kishirwa sosai
• Yawan yin fitsari
• Yawan jin yunwa ko gajiya
• Raguwar nauyin mutum ba tare da mutum yayi
kokarin ragewar nauyin ba
• Dadewar ciwo/gwambo bai warke ba/warkewa a
hankali
• Rashin gani da kyauAwon jini zai iya nuna idan
akwai ciwon ko sabanin haka. Idan akwai irin
nau'in ciwon , toh mutum zai cigaba da amfani da
sinadarin 'insulin' da aka samar a asibiti, za'a
bashi sinadarin a asibiti akan 'ka'ida da umarnin
'kwararren likita. Anfi yawan samun 'kananan yara
da matasa da irin wannan nau'in ciwon-suga
(Juvenile diabetes/Insulin-dependent diabetes)duk
dadai cewa zai iya shafar mutane a kowani
shekarun su na rayuwa. Alamomin Ciwon-suga
Nau'i na 2 (type 2 diabetes symptoms):
• Yawan jin kishirwa sosai
• Yawan yin fitsari
• Yawan jin yunwa ko gajiya
• Raguwar nauyin mutum ba tare da mutum yayi
kokarin rage nauyin ba
• Bushewar fata, kaikayin fata
• Mutum yaji kamar ba kafarsa ba ko jin tsira a
kafafu
Yin awon jini a asibiti ko wata ingantacciyar
cibiyar lafiya zai iya nuna maka ko kana da ciwon
suga ko kuma akasin haka. Motsa-jiki (exercise),
rage nauyin jiki yanda ya dace dace da koyarwar
cikon lafiya, da kuma kula da tsarin cin abinci
daya dace da ciwon lafiya, ko shakka babu , zasu
taimaka sosai wajen shawo matsalolin lafiya na
ciwon-suga. Cututtukan saifa, magunguna,
kemikals, kamuwa da wasu cututtukan da gado
daga mahaifan mutum na daga cikin dalilin da
ake alakantawa da suke haddasa ciwon-suga.
Allah ya bamu lafiya. AMEEN.

Amfanin naa naa

Na'a-na'a [Peppermint/mentha piperita or mint]
wata shuka ce mai albarka da ake amfani da ita a
matsayin maganin gargajiya. Ganyen na'a-na'a
kore ne, kamshin ta nada karfi, tana da kamshi
mai dadin gaske da filebo mai sanyaya rai. Na'a-
na'a nada sinadarin 'minti' ( wato 'menthol') mai
sanyaya rai da lafiyar jikin dan adam. Akanyi
amfani da na'a na'a wajen sarrafa wasu kayan
amfanin gida da muke siya na yau da kullum,
wato kayan amfani da muke siya a kasuwa kamar
irinsu makilin (toothpaste), sabullai (soaps), man-
shafawa (creams and vaselines), cingam (chewing
gum), sinadarin wanke baki (mouthwash) ,
magungunan shafawa (ointments), da sauransu ,
saboda kamshinta da amfaninta ga jikin dan
adam.
Bincike ya nuna cewa, shukar na'a-na'a dai ta
samune asali ta hanyar auren-shuka , wato auren
shuka mai suna 'watermint' da turanci da kuma
wata shukar mai suna 'spearmint'. Bincike ya nuna
cewa na'a na'a tazo ne daga kasashen turawa da
larabawa. Mutanen wadannan kasashen da muka
ambata kanyi amfani da ganyen na'a-na'a cikin
abinci da kuma wajen shayi, a matsayin ganyen-
shayi (tea leaves) haka kuma, akwai man -na'a
na'a ( peppermint oil) da ruwanta (peppermint
water) a kasuwa domin amfani na daban-daban.
Bincike ya nuna cewa na'a-na'a nada amfani da
yawa ga lafiyar dan adam. Wasu daga cikin
amfaninta ga jikin mutum sune:
1. Tana magance matsalar bacin-ciki da rashin
fitar bahaya maisa tsugunni
a bayi.
(Ayi shayin na'a-na'a ko azuba manta cikin shayi
marar madara.)
2. Tana saukake narkewar abinci
3. Maganin tuka
4. Maganin gudawa
5. Maganin mura da tari [da kuma mura mai
damun makoshi - wato 'sore throat']
(ayi amfani da man na'a-na'a ko ganyen , a tafasa
ganyen ayi shayi marar madara
, haka kuma, za'a iya amfani da man na'a-na'a
cikin ruwan zafi, ayi turiri,
a lullube da mayafi).
6. Maganin ciwon-kai ( a shafa manta wajen da
kai ke ciwo).
7. Maganin ciwon-jiki ( a shafa manta ga jijiyoyin
jiki dake ciwo
ko wajen dake damunka da ciwo, zata sanyaya,
insha Allahu).
8. Maganin ciwon-hakori (ayi amfani da man na'a-
na'a da auduga,
a diga man ga auduga , sa'annan a lika ga hakori
mai ciwon).
9. Maganin kaikayi
10. Korar sauro ( a shafa man na'a-na'a ga jiki -
hannuwa da kafafu , sauro zai gujesu)
11. Kashe tsutsar ciki
12. Taimakawa hanta wajen aiki
13. Rage yawan damuwa
- tana sanyaya rai da hana damuwa
( a tafasa ganyen
na'a-na'a ayi shayi, ko manta a zuba cikin kofin
shayi , safe da yamma).
14. Tana taimakawa kwalwa wajen rike karatu da
kaifin fahimta (ayi shayi da ganyen na'a-na'a a
rinka sha da zuma).
15. Tana sanya girki yayi kamshi - filebo ( ayi
amfani da ganyen wajen girki).
Hakan zai taimaka wajen son cin abincin
(appetite), musamman ga wanda
baya son cin abinci.
16. Tana maganin ciwon-ciki , musamman ga
mata masu matsalolin al'ada.
17. Da sauransu.
Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.

Amfanin kanin fari

1. Yana maganin ciwon hakori.
Zaka iya amfani da man-
kanimfari (clove oil) ga hakori
mai-ciwo ko kuma kanimfarin
(dakakke) , a jikashi kadan da
ruwa a lika wajen hakori mai-
ciwo. Idan mai ( clove oil) kake
amfani dashi sai asamu
auduga a zuba man kadan a
lika wajen hakori mai-ciwo (ka
danne da hakora).
2. Za’a iya amfani dashi a
matsayin abun wanke baki.
Yana maganin warin baki (a
tafashi a yawaita wanke baki
dashi sau 2 ko 3 a rana).
3. Yana hana zubar hanci ga
masu mura. A tafasashi da
citta/jinja (ginger) a sha shayi.
4. Yana maganin cututtuka
(infections caused by bacteria,
fungi and virus ) na cikin jiki ko
na bayan fata, kamar kuraje
(spots and rashes), makero
(ring worm) da kyanda
(measles).
5. Yana maganin zawo da
amai da zazzabin cizon sauro.
6. Yana saukake narkewar
abinci a ciki.
7. Yana maganin ciwon kai. A
shafa man kanimfari a
goshi.Yana taimakawa wajen
ciwon kai da mura kan jazawa.
8. Yana kara karfin mazakuta
idan aka shafa mansa kadan
ga mazakuta. Da sauransu

Saturday, 22 October 2016

Amfanin zuma

Amfani zuma tafuskar Kara Lafiyar jiki dakuma magani, abincike na wasu likitocin muslunci. Domin rage kiba sukace sai asamo zuma mai kya kullum dasafe sai mutum yasha cokali daya na zuma, bayan yasha sai kuma yasha shayi kofi daya, kokuma Idan zai Sha shayin sai yazuba Khal tuffa cokali daya. Wanda yake so yakara samun karfin jiki akoda yaushe, yarabu da yawan kasala sai yasamo zuma yarika shan cokali daya da sassafe. Bangaran fitsarin kwance na yara Idan ana bama yaro zuma mai kya cokali daya dasafe, daya da yamma insha Allah yaro zairage yawan fitsarin dayake Idan aka dage da bashi insha Allah zai iya bari gaba daya. Wadanda kuma Allah yajarabce su da cutan kansa sai sami zuma sudinga Shanta tare da ainufin tuwanta. Dangane da ciwon hanta ko ciwon koda sai asamo zuma mai kya kullum yarika shan cokali 7 biyu dasafe 3 darana 2 da yamma. Bayan haka wanda yake da matsalar rashin narkewar abinci shima wannan hanya zaibi. Idan anaso asami waraka tafuskar matsalar kuraje naciki dawaje kamar (taipot, Ulser) sai asamo zuma arika shan gram 200,60 dasafe darana 80 ,60 dayamma Allah zai warkar dashi insha Allah. Zubar yawu hakanan, dakuma ciwon gabbai, sai asamo zuma ahada cokali 3 da man zaitun cokali 2 lemon tsami cokali biyu zaa zuba cikin ruwan dumi har wata biyu ko uku .mai fama da dayawan damuwa ko bacin rai, ko karamara hauka wannan hanya zaibi. Hakika zuma taasali maikya Allah (swt) yana cewa :يخرج من بطونها شراب مختلف ألوانه،فيه شفاء للناس.maana cewa abinda yake fita daga cikin ta wani nauin abin Sha mai launi daban daban, to wannan abun warakane zuwa ga alumma. Suratul nahal. Hakika dukkan abinda Allah s.w.t.yace warakane wajibine kowanne musulmi mai imani yayarda da wannan.Haka kuma shima dukkan abinda Manzon Allah s.a.w.yace ana samun waraka daga wannan abun dole musulmi yayi imani dashi. Hadisi yatabbata acikin (Bukhari) wani bawan Allah cikin sa yana ciwo daaka fada ma Manzon Allah s.a.w.sai yace abashi zuma, aka bashi, ciki yakara ciwo, aka fada masa yace akara masa, yakaradai, aka Kara fada masa, yace Allah yayi gaskiya, cikin dan uwanka karya yake, yace aje akara basa, ana bashi sai ciki yadaina ciwo. Wallahu aalam.

Taasirin jinnu akan zuciyar dan adam

Ansamo wani Hadisi daga dan Abbas (RA) yace:hakika Shaidanu sukan kashe zuciyar dan adam kuma sumakantar daita sumaidata tazama kamar yadda gawa take sai yadda akayi daita, to haka Shaidanu suke mayar da zuciyar wasu mutanan. Allah yahore masu shiga jikin dan adam ko ina shi yasa sai suka zabi zuciyar dan adam, domin daganan sakonni ke zuwa,akan cewa na aaikata kaza,aa koko dai nabar kaza,sai yazama zuciyar dan adam itace jagora agaba wajan kai ma dan adam hari,gabban dan adam kuma sai sumaida su Sune runduna,domin kusan Sune gaba wajan aikata sabo,Idan Shaidanu suka sami wannan dama akan dan adam, sai yazama gabbansa sun raunana, baya iya yin mallakar kansa wajan aikata sharri kowanne iri ne. Dan hakane Manzon Allah s.a.w.yace :Ajikin dan adam akwai wata tsoka Idan wannan tsokar ta gyaru to dukkan jikin mutum ya inganta, yakuma kubuta, yace kuma Idan wannan tsokar tabaci to komaima yabaci ajikin dan adam.... Yace wannan tsoka itace zuciya!!! Sai dai Hakika akwai wasu daga cikin mutane wadanda Allah (swt) yakewayesu da karfin imani, kuma yayi masu katanga daga tsoron sa, kuma masu gadin wannan katanga Sune zikrora dayake yi babu tayadda zaayi irin Wadannan Shaidanu susami nasara akan wannan dan adam din. Shi yasa Manzon Allah s.a.w.yace ga sayyina UMMAR Dan kadab (RA) yace ina rantsuwa dawanda rayuwata take a hannun sa, yace ya UMMAR babu yadda zaayi shaidan yayarda yahadau dakai akan hanya, face daya hangoka dole sai yasake wata hanyar wanda ba wannan ba wanda kabiyo. Wikayatul insane, ta Warhead Abdulsalam Bali.Shafi na 135. Yakai dan uwa, yar uwa ka/kizama mai tsoron Allah aboye, ko a bayyana, ka/kizama mai yawan azkar, dakuma kiyaye dokokin Allah, sai Allah yabaki/ka kariya irin wanda yabawa sayyadina UMMAR (RA) yahana Shaidanu zuwa inda kake kwata kwata. Allah kakare mu daga dukkan sharrin shaidanun mutane da kuma aljannu Ameen. Rahamaniyya Islamic medicine Funtua.

Saturday, 15 October 2016

Twitter

Check out Jameel Jaafar (@UshauJamil): https://twitter.com/UshauJamil?s=09

Saturday, 1 October 2016

علاج الضعف الجنسي بالأعشاب

خلطات للتقوية الجنسية عند الرجال خلطات للتقوية الجنسية عند الرجال  احيانا يعاني الرجال لأسباب مختلفة من الضعف الجنسي وبدون أدوية يمكن علاج هذا الضعف كما يمكن تقوية القدرة الجنسية طبيعيا وهذا ما سوف نعرضه اليوم من خلال مجموعة وصفات وخلطات طبيعية ١٠٠٪ يمكنها حل مشاكل الضعف الذي قد يطرق بابك فجأة بدون سابق إنذار  ما هو الضعف الجنسي لدى الرجال؟ الضعف الجنسي لدرى الرجال يحدث عندما لا يستطيع الرجل الحصول على الانتصاب الكافي للقيام بالعلاقة الحميمية، في بعض الأحيان لا يحدث ضعف الانتصاب إلا في أحوال معينة، أو قد يحدث لأسباب طبية مثل ضيق الأوعية الدموية، أو التغيرات الهرمونية، أو القلق أو الاكتئاب، أو مشاكل زوجية، أو إصابات. والأسباب السابقة يمكن التخلص منها بعلاجات منزلية طبيعية تزيد من قوة الانتصاب. علاجات طبيعية تساعد في تقوية القدرة الجنسية الجزر والعسل والبيض: علاج منزلي لضعف الانتصاب حيث يزيد من الرغبة الجنسية لدى الرجال. أضف 2 ملعقة كبيرة من العسل مع نصف بيضة مسلوقة، ونصف كوب من الجزر المبشور. اخلط المزيج جيداً قبل تناوله مرة في اليوم. تناول هذا المزيج لمدة شهر ونصف لتجد نتيجة مبهرة.  خليط الزنجبيل والعسل: الزنجبيل معروف كمكون طبيعي لعلاج العديد من المشاكل الصحية، وكذلك هو مفيد للضعف الجنسي. قطع الزنجبيل لقطع صغيرة وحولها لمزيج متجانس. اخرج العصير من مزيج الزنجبيل. خذ 2 ملعقة صغيرة من مزيج الزنجبيل واضفها مع 2 ملعقة صغيرة من العسل. تناول الخليط ثلاث مرات في اليوم لمدة شهر. التمر المجفف والمكسرات: التمر يعطي قوة لجسم الإنسان، وكذلك يزيد من القدرة الجنسية لدى الرجال. اخلط مقدار قبضة يد من التمر المجفف مع المكسرات وحبوب الكينوا بكميات متساوية، واطحنهم وحولهم لبودرة ناعمة. امزج الخليط السابق مع كوب من الحليب وتناوله بصورة يومية. الزبيب: الزبيب مكون رائع لزيادة القدرة الجنسية لدى الرجال، ويمكن تناوله كالتالي.  اغسل حوالي 30 جرام من الزبيب في ماء دافئ. اغلي الزبيب في 200 مل من الحليب، حتى تتنفخ حبات الزبيب. تناول الزبيب واشرب الحليب. تناول هذا المزيج ثلاث مرات في اليوم.  البامية: البامية أحد أنواع الخضروات التي تزيد من الرغبة الجنسية لدى الرجال. اخلط 5 جرام من جذور البامية مع كوب من الماء الدافئ. اضف 2 معلقة صغيرة من الكسر إلى الحليب. تناول هذا المزيج يومياً حتى يختفي الضعف الجنسي. جذور الأسبرجس: جذور الاسبرجس مثيرة للرغبة الجنسية، وتساعد على التخلص من الضعف الجنسي وضعف الانتصاب. اضف 15 جرام من جذور الاسبرجس إلى كوب من الحليب. اغلي الحليب واتركه حتى يبرد قليلاً ثم تناوله. كرر هذا الوصفة حتى تحصل على النتائج المرجوة. الزعفران: الزعفران مكون معروف بقدراته على إثارة الرغبة الجنسية، وكذلك يساعد على التخلص من التوتر. ضع الزعفران في الطعام بصورة منتظمة. يمكن إضافة الزعفران إلى زيت طبيعي وإجراء تدليك للجسم بالكامل به. الثوم: الثوم إحدى الخضروات الطبيعية التي تثير الرغبة الجنسية لدى الرجال، وكذلك هو معقم طبيعي ويقوي الجهاز المناعي، ويزيد من قوة الانتصاب. امضغ ثلاث فصوص ثوم يومياً للحصول على نتائج سريعة. تناول الأطعمة التي تحتوي على الثوم بكثرة.  البصل الأبيض: البصل معروف بقدراته على إثارة الرغبة الجنسية لدي الرجال. قطع البصل لشرائح ثم حوله لمزيج متجانس. ضع البصل مع ملعقة صغيرة من الزبدة على النار واضف عليهم ملعقة صغيرة من العسل. تناول هذا العلاج يومياً على معدة خاوية، ولا تأكل بعدها لمدة ساعتين. تناول هذا العلاج بصورة يومية يزيد من الرغبة الجنسية لدى الرجال. الراحة: حاول الاحتفاظ بعقلك بعيداً عن القلق خلال العلاقة الحميمية. لا تقلق كثيراً حول قدراتك اثناء العلاقة الحميمية. حاول اجراء تمارين لإرخاء العضلات والتحكم في التنفس. الإقلاع عن التدخين: حاول استخدام بدائل عن النيكوتين مثل اللبان أو السجائر الالكترونية بدلاً من التوقف عن التدخين بصورة مفاجئة. ستجد أن قدراتك الجنسية اختلفت بعد التوقف عن التدخين. تناول الأطعمة الغنية بفيتامين أ: تناول الأطعمة الغنية بفيتامين أ والتي تساعد على تحسين القدرة الجنسية.