Shi dai ZAITUN wani nau'in dan icce da yake zuwa
da kalar tsanya ko makamancinta.
zaitun ya zamo iccensa maganine ganyensa
maganine hakama dan iccen(zaitun) maganine ana
nikasa idan ya bushe anakuma matsesa ayi mai
dashi wanda kuma akwai dadin dandano idan
akayi sanwa dashi gakuma magani kala daban-
daban daga cutukanda ke damun dan'adam.
hasalima Allah S.W.T yayi rantsuwa dashi inda
yakecewa Bismillahir Rahmanir Rahim
ﻭﺍﻟﺘﻴﻦ ﻭﺍﻟﺰﻳﺘﻮﻥ .
MAGANINDA YAKEYI:daga cikin magungunanda
yakeyi wato wurin amfanar da jikin dan'adam
akwai:-
KARA KARFIN HANJI,KARFIN ZUCIYA DA
LAFIYARTA,MAGANIN SIHIRI,CUTAR DA
ALJANI,DAKUMA FITARDA ABIN DA ALJANI
YASAKAWA MUTUM CIKIN JIKI.
YADDA AKE HADASA DONYIN MAGANI.
Anaso garin zaitun ahadasa da zuma arika shan
cokali ukku safe,rana dakuma dare. ana hada
garinsa da nonon rakuma ashanye
gabadaya,anakuma hadasa da mansa da zuma da
garin h/sauda arika sha. ana amfani da mansa
cikin abinci kokuma asoya ayaba da mansa azuba
cikin abinci ko aci hakama ana shan mansa zalla
ko shafawa hakakuma ana dan dafa mansa sai
ashafa agashi bayan anwarwaresa abasa rabin
awa kana awanke kuma in anzo kitso ayi da
mansa. wannan kadan kenan daga amfaninsa da
maganinsa.
Akarshe,gawanda yakeson tambaya akan yadda
zaiyi amfani da Garin zaitun ko dansa ko mansa
don magance wata cuta saiya tambaya.
Munada ingantattun magunguna kala daban daban akan ciwuka kamar, hawan jini, asama,tari,suga, shafar jinnu dadai sauransu,kala daban daban, kuma insha Allah ana samun waraka tahanyar amfani damagungunan mu. Kuma muna ingantattun magunguna kan shafar jinnu ko sihir,maita dadai sauransu zaasamemu masallacin Janihouse no.08152753609/08062264060.kota email:rahamaniyyaislamicmedicine@gmail.com
Monday, 24 October 2016
Faidar zaitun ga lafiyar dan adam
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment