Munada ingantattun magunguna kala daban daban akan ciwuka kamar, hawan jini, asama,tari,suga, shafar jinnu dadai sauransu,kala daban daban, kuma insha Allah ana samun waraka tahanyar amfani damagungunan mu. Kuma muna ingantattun magunguna kan shafar jinnu ko sihir,maita dadai sauransu zaasamemu masallacin Janihouse no.08152753609/08062264060.kota email:rahamaniyyaislamicmedicine@gmail.com
Saturday, 3 August 2024
Maganin ciwan kashi sikila ciwan baya ciwan jijiya
Tuesday, 28 July 2020
Hanyar korar kowanne irin shaidanun aljannu daga jiki
Saturday, 18 July 2020
TURAREN JINNU KOWANNE IRI
Sunday, 4 February 2018
هل تشعر بالصداع في كثير من الأحيان ؟
هل سئمت من تناول مسكنات الصداع و تخاف على معدك و كبدك من أضرارها ؟
هل تعلم أن هناك منتج طبيعي يساعدك في التخلص من هذا الصداع دون اللجوء الى المسكنات ؟
نعم انها الخزامى .
فخلاصة الخزامى المحفوظة بزيت الزيتون البكر عند دهنه على منطقة الرأس لا يعتبر فقط مسكن للألم لكن أيضا يشعرك براحة كبيرة و يزيل التوتر و الضيق الذي يرافق هذا الصداع بإذن الله .
وللحصول على أفضل منتج طبيعي ووفق جودة الغذاء الميزان ارجو الضغط على الرابط التالي:
https://ar.balancecure.cooking/product/خلاصة-الخزامى-الزيتية-في-زيت-الزيتون-البكر-الطبيعي
والله ولي التوفيق اخوكم د جميل القدسي
Saturday, 3 February 2018
Maganin Fitsarin kwance
Assalamu alaikum malam yaro ne yake fitsarin kwance yakai shekara shabiyar ahalin yanzu bai dainaba amma bakullun yakeyiba kuma sautarima sai da sanyi cutane ? Ko kuma da bi ar wasu yaran ne haka zaidai na? afahimtar dani Dr dan Allah?
Waalaikumu Salam
Abinda su masana suke cewa akan irin wannan matsalar shine
Sukan kasa matsalar kamar gida uku
Nafarko akwai yanayi wanda yake sananne kamar yadda dama ansan wannan yaro idan yana karami yakanyi fitsarin kwance amma zuwa wani lokaci idan yafara girma sai yabari.
Nabiyu kuma akwai yaron dayake dadewa bayan yafara girma amma dai kaga yajima bai daina fitsariba akwance.
Na uku shine wanda ya girma ko ya kai matsayin da ya balaga koma yazama babban mutum amma yana fama da wannan matsala mace ko namiji, to likitocin muslunci abinda sukace aduba shine :Yakanyi mafalki yagan shi abayi sannan yafalka kawai sai yaga yayi fitsari a kwance. Kokuma baa samun hakan kawai sai dai yaga yayi fitsari a kwance. To malaman muslunchi abinda ake kaddara wanann shine wata kila baya rasa nasaba da matsalar sharrin shaidanun aljannu, ko sihir, domin yin mafalkin fitsari, ko mutum yayi mafalki yagan shi abayi yana fitsari kuma yafalka yagan shi yayi fitsari a kwance to wannan ma baya rasa nasaba da matsalar jinnu. Kamar yan mata masu fama da irin wannan larura zaka samu shaidanun aljannu suka sabbabar masu, koko wasu samarin wadanda tsoron ALLAH yayi karanci a zukatansu sukan sa ayima budurwa sihir domin bata sonsu,kokuma susa ayi mata sihir tare da tura mata shaidanun aljannu domin hanata sakewa...... Dukan wannan babu wanda bamu ganiba..... Allah shi karemu Ameen.
Hanyar neman waraka ga yaron da ya girma yana fitsarin kwance ko babba wanda ya girma amma yana fitsarin kwance to kodai wanne irin matsalar yajawo hakan..... Matukar dai bawai wata sananniyar larura bace wanda dama ansan takan haifar da hakan to abinda zaayi shine, Zaasamo garin habbatisauda, garin hulba, garin kusdul hind,da tsamiya zaa hada garukan waje daya sai arika tafasawa cokali daya, tsamiya kwara daya, bayan ansauke antace sai ayi masa rukyah wannan hadin maganin ko akaranta, fatiha, ayatul kursiyu, amanarasul, kulya kulhuwa, falaki da kuma nasi. Acikin sai lokacin da zaa kwanta sai ayi bisimillah asha.
Haka zaaci gaba dayi Insha Allah har asami waraka.
Amma idan antabbatar cewa akwai sharrin shaidanun aljannu aciki, ko sihir, to zaa iya hadawa da maganin da muka kawo rannan wato # ZUYUTUL_ASHARA sai adinga shafa wa idan zaa kwanta, kokuma akwai wani maganin mu mai suna # Naru_shayadin -wutar aljannu shima yana taimakawa matuka wajan magance matsalar shaidanun aljannu, ko sihir insha ALLAH, zaa iya amfani dashi.
Dafatan ALLAH yasawake Allah yasa adace Ameen.
Sunday, 8 October 2017
MAGANIN KOWACCE IRIN CUTA DA IZININ ALLAH
MAGANIN KOWACCE IRIN CUTA DA IZININ ALLAH
'Yar uwa ta Musulma, Dukkan abinda ya samu bawa, to
jarrabawa ce daga Ubangijinsa. kuma akwai falala mai girma
wacce bayin Allah suke samu idan sunyi hakuri bisa duk irin
jarrabawar da ta samesu.
Kiyi hakuri ki dage da addu'a irin ta Annabi Ayyub (as) "RABBI
INNEE MASSANIYADH DHURRU WA ANTA ARHAMUR
RAHIMEEN". duk lokacin da kikayi sujjada acikin sallarki.
Sannan ki samu Man Zaitun mai kyau (Extra Virgin Olive oil)
tare man Habbatus Sauda 'Dan Misra ko kuma na kampanin
Hemani. ki hadasu waje guda ki tofa wadannan addu'o'in
acikinsa sannan ki rika shafawa kuma kina sha:
1. FATIHA 7
2. AYATUL KURSIYYI 33
3. LA ILAHA ILLA ANTA SUBHANAKA INNEE KUNTU MINAZ
ZALIMEEN 11.
4. INNE MASSANIYADH DHURRU WA ANTA ARHAMUR
RAHIMEEN 41.
5. QUL HUWALLAHU 33.
6. SURATUL FALAQ DA SURATUN NAAS 33.
7. ALLAHUMMA RABBAN NAAS AZHIBIL BA'AS WASHFI
ANTASH SHAAFEE, LA SHIFA'A ILLA SHIFA'UKA. SHIFA'AN
LAA YUGHADHIRU SAQMAN (kafa 3).
8. AS'ALUL LAHAL AZEEM RABBAL ARSHIL AZEEM AN
YASHFIYANEE (kafa 7).
9. Salatun Nabiyyi (saww) kafa 10.
10. Ayatush shifa'i kafa 7.
Ki tofa aciki sannan ki rabashi gida biyu, ki rika shan rabi. rabi
kuma kina shafawa ajikinki. Shi wanda zaki sha din, zaki iya
hadawa da zuma kina sha.
Kuma zaki iya tofawa acikin ruwan zamzam ko ordinary water
ki mayar dashi shine ruwan shanki ko yaushe.
INSHA ALLAHU ko ma wacce irin chuta ce ajikin mutum yake
fama da ita, in dai yayi amfani da wannan addu'o'in da aka
tofa, to zai samu lafiya da izinin Allah. mutukar dai yayi imani
da Allah da Manzonsa, kuma ya yarda cewa Alqur'ani yana
magani..
Allah yabamu dacewa Allahumma amen
Tuesday, 13 June 2017
Domin murar yara.
MATSALAN MURA NA YARA
*****************************
idan mura yakama yaro, Kuma yaki warkewa, ana
samun hulba da habba, da tafarnuwa, da na'ana,
da zaitun, azuba zuma aciki, asa ruwan khal aciki,
adinga bawa yaro yanasha. Koda akwai tari zai
samu sauki.
Saide in akwai tarin fuka, za'a samu zaitu zanjabil,
da zaitu lawz da zaitu hulba, da zaitu habba, su
ake hadawa da lubban, ana bawa yaro yanasha,
koda matsalan nimonia ne koda asma ne za'a
warke da ikon Allah.